Leadership News Hausa:
2025-05-19@00:00:58 GMT

An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

Published: 18th, May 2025 GMT

An Cafke Mai Garkuwa Da Mutane A Sansanin Alhazan Abuja

Wani babban jami’in hukumar jin daɗin alhazai ta babban birnin tarayya Abuja wanda ya buƙaci a sakaya sunansa ya tabbatar da cafke Yahaya Zango inda ya ce ya daɗe yana wasan ɓuya tsakaninsa da jami’an tsaro kafin dubunsa ta cika a yau.

“Ya so ya shige cikin sauran alhazai amma tuni jami’an tsaro sun gama shirya kama shi” a cewar jami’in.

Har kawo yanzu dai jami’an tsaro na farin kaya ba su ce komai ba game da kamen da suka yi.

Nigeria dai tana fama da matsalar rashin tsaro na masu garkuwa da mutane da ƴan bindiga musamman a yankin Arewa ta tsakiya da Arewa maso yamma. Duk da yunƙurin da jami’an tsaro suke yi amma har yanzu matsalar tsaron tana ciwa gwamnati tuwo a ƙwarya.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: jami an tsaro

এছাড়াও পড়ুন:

Jami’ar FUDMA Ta Ƙara Fadawa Cikin Rikicin Shuagabanci A Katsina

Farfesa Radda ya ce an cire ‘yan takara masu yawa da suka cencenta saboda rashin adalci, duba da cewa sun cika dukkan sharadan da ya dace wajen neman mukamin shugabancin makarantar. 

Haka kuma, Farfesa Bichi ya ce zargin da ake masa ba gaskiya ba ne, yana mai cewa an gudanar da zaben cikin gaskiya da adalci kamar yadda doka ta tanada.

Dukkan ‘yan takarar sun bayyana gamsuwarsu kan shigowar gwamnatin tarayya cikin lamarin, inda suke yi kira ga ministan ilimi ya sake duba dukkan matakan da da aka bi domin yin gaskiya kamar yadda dokar makarantar ta tanada. 

 

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Yanzu-Yanzu: Ana Zargin Makiyaya Sun Kashe Mutane 15 A Benuwe
  • Jami’in Sibil Difens ya mayar da N800,000 da wata Hajiya ta zubar a Adamawa
  • An kama ƙasurgumin ɗan bindiga yayin tantance alhazai a Abuja
  • SULEJA – An Ci Moriyar Ganga (I)
  • Jami’ar FUDMA Ta Ƙara Fadawa Cikin Rikicin Shuagabanci A Katsina
  • Riƙaƙƙun ’yan daba da dilolin ƙwaya 31 sun shiga hannu a Kano
  • Jami’an tsaro sun daƙile harin Boko Haram sun kashe mayaƙa 5 a Borno
  • Tinubu ya ƙaddamar da jirage 2, ya buƙaci a kawo ƙarshen matsalar tsaro
  • Shugaban Kasar Iran Ya Jaddada Imanin Iran Da Tattaunawan Zaman Lafiya Amma Ba Za Ta Amince Da Barazana Ba