Leadership News Hausa:
2025-08-13@11:11:50 GMT
Za A Ci Gaba Da Tunawa Da Aminu Ɗantata A Ɓangaren Taimakon Jama’a — Buhari
Published: 28th, June 2025 GMT
Ya ce yana matuƙar daraja lokutan da suka gudanar tare.
Ya roƙi Allah ya bai wa iyalan Dantata da Dangote, Masarautar Kano, da al’ummar jihar da ƙasar baki ɗaya haƙuri da juriyar rashin wannan babban mutum.
“Allah Ya jikan shi Ya sa Aljannatul Firdaus makomarsa,” in ji Buhari.
Daga kanmu, magana ta ƙare.
এছাড়াও পড়ুন:
’Yan Bindiga Sun Sace Fasinjoji 6 A Taraba
Ana ci gaba da ƙoƙarin ceto su da kuma kama ’yan bindigar.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp