Aminiya:
2025-10-21@18:42:26 GMT

An sanya dokar hana fita a Kaduna

Published: 30th, June 2025 GMT

Gwamnatin Kaduna ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ta tsawon kwana guda a wasu sassan jihar.

Wannan na zuwa ne bayan wani hargitsi tsakanin jami’an tsaro da wasu ɓata-gari a yankin Kakuri.

Wuraren da dokar ta shafa sun haɗa da Kakuri Bus Stop, Kurmi Gwari, Monday Market, Afaka Road, da Kakuri GRA.

Wata sanarwa da Gwamnatin Kaduna ta fitar ta buƙaci mazauna da su kiyaye umarnin wannan doka.

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Jihar Kaduna

এছাড়াও পড়ুন:

’Yansanda Sun Kama Ɗan Fashi Sanye Da Kayan NYSC A Enugu

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Manyan Labarai Gwamnatin Gombe Ta Ceto Yara 59 Da Aka Yi Safararsu October 21, 2025 Labarai An Shiga Ruɗani A Borno Bayan Budurwa Ta Kashe Kanta Saboda Auren Dole October 20, 2025 Labarai Ƙungiyar Ƙwadago Ta Bai Wa Gwamnatin Tarayya Wa’adin Mako 4 Ta Sasanta Da ASUU October 20, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Uba Sani ya yi wa ma’aikatan manyan makarantu ƙarin kashi 70 a albashi
  • Ma’aikatan Manyan Makarantu Na Kaduna Sun Dakatar Da Yajin Aiki Yayin Da Gwamna Sani Ya Amince Da Sabon Tsarin Albashi
  • HKI Tana Ci Gaba Da Hana Wa Falasdinawa Abinci
  • ’Yansanda Sun Kama Ɗan Fashi Sanye Da Kayan NYSC A Enugu
  • Gwamnatin Gombe Ta Ceto Yara 59 Da Aka Yi Safararsu
  • Sin Ta Kara Wasu Wurare 22 Cikin Yankunan Dausayi Masu Matukar Muhimmanci A Kasar
  • An kama ɗan uwan Nnamdi Kanu da lauyansa —Sowore
  • Matasa sun kama ɗan fashi ya kai hari gidan burodi a Kaduna
  • An Sanya Hannu Kan Yarjejiyar Zaman Lafiya A Gaza
  • Gwamnatin Nijar Ta Yaye Tsofaffin Mayaka 369 Da Aka Bai Wa Horon Sauya Tunani