Indomie Ta Kaddamar da gangamin “Ingantaccen Abinci Domin Nasara” Don Daukaka Abinci Mai Gina Jiki da Murnar samun Nasara
Published: 28th, June 2025 GMT
Indomie , shahararriyar kampanin taliyar indomie a Najeriya, ta sanar da kaddamar da sabon gangamin ta mai taken Ingantaccen Abinci Domin Nasara. Wannan gangamin yana jaddada rawar da abinci mai gina jiki kamar Indomie ke takawa wajen ciyar da
nasarar iyalai da Karin lafiyar su a Arewacin Najeriya.
Shekaru da dama kenan da aka san taliyar Indomie da inganci, daɗi da arha a gidajen ‘yan Najeriya.
An ƙaddamar da gangamin ne a ranar 6 ga Yuni, 2025, Munaso mu kara jaddada
jajircewar Indomie wajen tallafawa iyaye mata da iyalai ta hanyar samar da abinci mai daɗi, mai sauƙin samuwa, Wanda yake cike da sinadaran gina jiki kuma ke inganta girma, kuzahri da cimma burin rayuwa.
Kunshe a cikin tallar na talabijin akwai labarin Binta. yarinya daga arewacin Najeriya
wacce burinta na zama likita ya samo asali ne ta hanyar soyayyarta da abinci mai gina jiki Wanda mahaifiyarta ke ba ta. Za’a iya kallon faifan tallar a Manhajar YouTube, labarin rayuwar Binta da yake jaddada muhimmanci abinci Mai Gina jiki da goyon bayan Ahali.
Tallar ya bada labarin rayuwar Binta ya kuma maida hankali Akan tasirin abinci Mai kyau wajen tallafawa iyali. Da labarin yayi nisa, mun gano Binta tun daga ƙuruciya zuwa
shigarta makarantar koyon aikin likitanci. Hakan ya nuna yadda abinci mai kyau da
goyon bayan Ahali ke taka muhimmiyar rawa wajen cin nasara. Binta ta girma da cin abinci Mai Gina jiki tun farko wato Taliyar Indomie.
Indomie tun da dadewa tana da yakini cewa ciyarwa ba wai ga kawai jiki ba ne. Muna ciyar da mafarkai da makomar kowanne yaro gaba. Shi ya sa muka ƙirƙiri Indomie AI
Career Generator, wata Manhaja ta musamman da ke taimaka wa yara su hangi manyan burinsu ta hanyar hotuna masu kayatarwa da ƙarfafa gwiwa.
Ta ziyartar https://nasarada.indomie.ng kawai, iyaye za su bi wasu matakai masu sauki domin su samar da hotunan yaransu a matsayin likita, lauya, injiniya, da dai sauransu. Wannan wata hanya ce daga gare mu domin kusanta su da mafarkinsu, sanya nasara ta zama mai yuwa, da kuma nuna wa kowane yaro cewa makomarsu tana da amfani, ana iya hangenta, kuma tana dab dasu.
Dauke Da Muhimman Sinadaran Gina Jiki TaliyarIndomie na dauke sinadarai masu matuƙar amfani ga jiki, kamar su: calcium, iron, protein, Vitamin B da Vitamin A. Duka suna taimakawa wajen girma, bunƙasa kwakwalwa da kuma lafiya mai ɗorewa. Wannan ya saka Indomie ya zama abinci
daddadar abinci mai sauƙin shiryawa, Wanda ya hada kayayyakin bukata da akeso a kowani kalar abinci.
“Muna alfahari na kaddamar da gangamin ‘Nasara Da Indomie’ wanda ke murnar rawar da abinci mai gina jiki ke takawa wajen gina kyakkyawar Rayuwa anan gaba,” in ji Jamiu Abdulrasheed, jami’in tallace tallace a Manhajar zamani na
Indomie “Wannan girmamawa ce ga sadaukarwar da iyaye mata ke yi wajen ciyar da iyalansu da abinci mai amfani, da kuma nuna yadda Indomie ke haɗa daɗin ɗanɗano da gina jiki domin tallafawa nasara.”
An ƙarfafe masu kallo da su duba wannan labari mai saka kaimi na Ingantaccen Abinci Domin Nasara a shafukan sada zumunta: @IndomieArewa a Manhajar Facebook da
@indomie_arewa a Manhajar Instagram.
Indomie Nigeria zata cigaba da jajircewa wajen samar da hanyoyin abinci masu gina jiki ga iyalai da kuma tallafawa hanyarsu ga cinma nasara.
উৎস: Aminiya
কীওয়ার্ড: Ingantaccen Abinci Domin Nasara
এছাড়াও পড়ুন:
Welayati: Makircin Amurka da Isra’ila na kwance damarar Hizbullah ba zai yi nasara ba
Ali Akbar Velayati mashawarcin jagoran juyin juya halin Musulunci da Jamhuriyar Musulunci ta Iran kan harkokin kasa da kasa ya tabbatar da cewa “Jamhuriyar Musulunci tana adawa da shirin kwance damara na kungiyar Hizbullah” yana mai jaddada cewa Iran a ko da yaushe tana goyon bayan al’ummar kasar Labanon da kuma gwagwarmayarsu.
Da yake magana da kamfanin dillancin labarai na Tasnim na Iran a ranar Asabar, Velayati ya ce bijiro da batun kwance damarar Hizbullah ba sabon abu ba ne a Lebanon.
“Kamar yadda wannan yunƙurin ya gaza a baya, wannan karon ma ba za iyi nasara ba, kuma ‘yan gwagwarmaya zasu ci gaba da yin tsayin daka a kan manufofinsu da kuma dakile wannan makirci,” in ji shi.
Ya yi ishara da matakan siyasa da wasu bangarori na Labanon suke dauka da nufin kwance damarar Hizbullah, yana mai bayyana su a matsayin wadanda suka tasirantu da matsin lamba daga Amurka da Isra’ila.
Velayati ya ce Washington da “Isra’ila” sun yi imanin za su iya maimaita wani yanayi irin na kasar Syria a Lebanon, inda suka yi amfani da Jaulani domin aiwatar da wanan manufa, amma wannan mafarkin ba zai zama gaskiya ba, kuma Lebanon kamar kullum, za ta ci gaba da zama mai gwagwarmaya domin rayuwa a cikin martaba da karama.”
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Birtaniya: ‘Yan sanda sun kama akalla mutane 365 a zanga-zangar goyon bayan Falasdinu August 10, 2025 Venezuela: An dakile yunkurin kai wasu munanan hare-hare a cikin kasar August 10, 2025 Pezeshkiyan Ya Yabawa Yan Jarida A Ayyukansu A Yakin Kwanaki 12 August 9, 2025 Yansanda A Burtaniya Ta kama Mutane Fiye Da 200 Masu Goyon Bayan Falasdinawa August 9, 2025 Iran Ta Yi Maraba Da Sulhuntawa Tsakanin Armenia Da Azerbaijan August 9, 2025 Falasdinawa 11 Ne Suka Rasa Rayukansu Saboda Yunwa A Gaza August 9, 2025 Shugaban Kwango, Tshisekedi Ya Shigar Yan Tawaye A Gwamnatinsa August 9, 2025 Iran: ‘Yan Sahayoniyya Na Shirin Share Falasdinawa Daga Kan Doron Kasa August 9, 2025 Iran: Amurka Ta Sha Kaye Daga ‘Yan Gwagwarmayar Kasar Yemen August 9, 2025 Guterres: Dole Ne Gwamnatin ‘Yan Sahayoniyya Ta Gaggauta Janye Shirinta Kan Gaza August 9, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci