Indomie , shahararriyar kampanin taliyar indomie a Najeriya, ta sanar da kaddamar da sabon gangamin ta mai taken Ingantaccen Abinci Domin Nasara. Wannan gangamin yana jaddada rawar da abinci mai gina jiki kamar Indomie ke takawa wajen ciyar da

nasarar iyalai da Karin lafiyar su a Arewacin Najeriya.

Shekaru da dama kenan da aka san taliyar Indomie da inganci, daɗi da arha a gidajen ‘yan Najeriya.

Tallan talabijin na Ingantaccen Abinci Domin Nasara ya kapu Akan wannan manufa, inda ya ke nuna Indomie a matsayin abokin tafiya wajen cinma nasarar dukkan iyalai na faɗin ƙasa.

Nasara Ta Hanyar Abinci Mai Gina Jiki

An ƙaddamar da gangamin ne a ranar 6 ga Yuni, 2025, Munaso mu kara jaddada

jajircewar Indomie wajen tallafawa iyaye mata da iyalai ta hanyar samar da abinci mai daɗi, mai sauƙin samuwa, Wanda yake cike da sinadaran gina jiki kuma ke inganta girma, kuzahri da cimma burin rayuwa.

Kunshe a cikin tallar na talabijin akwai labarin Binta. yarinya daga arewacin Najeriya

wacce burinta na zama likita ya samo asali ne ta hanyar soyayyarta da abinci mai gina jiki Wanda mahaifiyarta ke ba ta. Za’a iya kallon faifan tallar a Manhajar YouTube, labarin rayuwar Binta da yake jaddada muhimmanci abinci Mai Gina jiki da goyon bayan Ahali.

Tallar ya bada labarin rayuwar Binta ya kuma maida hankali Akan tasirin abinci Mai kyau wajen tallafawa iyali. Da labarin yayi nisa, mun gano Binta tun daga ƙuruciya zuwa

shigarta makarantar koyon aikin likitanci. Hakan ya nuna yadda abinci mai kyau da

goyon bayan Ahali ke taka muhimmiyar rawa wajen cin nasara. Binta ta girma da cin abinci Mai Gina jiki tun farko wato Taliyar Indomie.

Indomie tun da dadewa tana da yakini cewa ciyarwa ba wai ga kawai jiki ba ne. Muna ciyar da mafarkai da makomar kowanne yaro gaba. Shi ya sa muka ƙirƙiri Indomie AI

Career Generator, wata Manhaja ta musamman da ke taimaka wa yara su hangi manyan burinsu ta hanyar hotuna masu kayatarwa da ƙarfafa gwiwa.

Ta ziyartar https://nasarada.indomie.ng kawai, iyaye za su bi wasu matakai masu sauki domin su samar da hotunan yaransu a matsayin likita, lauya, injiniya, da dai sauransu. Wannan wata hanya ce daga gare mu domin kusanta su da mafarkinsu, sanya nasara ta zama mai yuwa, da kuma nuna wa kowane yaro cewa makomarsu tana da amfani, ana iya hangenta, kuma tana dab dasu.

Dauke Da Muhimman Sinadaran Gina Jiki Taliyar

Indomie na dauke sinadarai masu matuƙar amfani ga jiki, kamar su: calcium, iron, protein, Vitamin B da Vitamin A. Duka suna taimakawa wajen girma, bunƙasa kwakwalwa da kuma lafiya mai ɗorewa. Wannan ya saka Indomie ya zama abinci

daddadar abinci mai sauƙin shiryawa, Wanda ya hada kayayyakin bukata da akeso a kowani kalar abinci.

“Muna alfahari na kaddamar da gangamin ‘Nasara Da Indomie’ wanda ke murnar rawar da abinci mai gina jiki ke takawa wajen gina kyakkyawar Rayuwa anan gaba,” in ji Jamiu Abdulrasheed, jami’in tallace tallace a Manhajar zamani na

Indomie “Wannan girmamawa ce ga sadaukarwar da iyaye mata ke yi wajen ciyar da iyalansu da abinci mai amfani, da kuma nuna yadda Indomie ke haɗa daɗin ɗanɗano da gina jiki domin tallafawa nasara.”

An ƙarfafe masu kallo da su duba wannan labari mai saka kaimi na Ingantaccen Abinci Domin Nasara a shafukan sada zumunta: @IndomieArewa a Manhajar Facebook da

@indomie_arewa a Manhajar Instagram.

Indomie Nigeria zata cigaba da jajircewa wajen samar da hanyoyin abinci masu gina jiki ga iyalai da kuma tallafawa hanyarsu ga cinma nasara.

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: Ingantaccen Abinci Domin Nasara

এছাড়াও পড়ুন:

Welayati: Makircin Amurka da Isra’ila na kwance damarar Hizbullah ba zai yi nasara ba


Ali Akbar Velayati mashawarcin jagoran juyin juya halin Musulunci da Jamhuriyar Musulunci ta Iran kan harkokin kasa da kasa ya tabbatar da cewa “Jamhuriyar Musulunci tana adawa da shirin kwance damara na kungiyar Hizbullah” yana mai jaddada cewa Iran a ko da yaushe tana goyon bayan al’ummar kasar Labanon da kuma gwagwarmayarsu.

Da yake magana da kamfanin dillancin labarai na Tasnim na Iran a ranar Asabar, Velayati ya ce bijiro da batun kwance damarar Hizbullah ba sabon abu ba ne a Lebanon.

“Kamar yadda wannan yunƙurin ya gaza a baya, wannan karon ma ba za iyi nasara ba, kuma ‘yan gwagwarmaya zasu ci gaba da yin tsayin daka a kan manufofinsu da kuma dakile wannan makirci,” in ji shi.

Ya yi ishara da matakan siyasa da wasu bangarori na Labanon suke dauka da nufin kwance damarar Hizbullah, yana mai bayyana su a matsayin wadanda suka tasirantu da matsin lamba daga Amurka da Isra’ila.

Velayati ya ce Washington da “Isra’ila” sun yi imanin za su iya maimaita wani yanayi irin na kasar Syria a Lebanon, inda suka yi amfani da Jaulani domin aiwatar da wanan manufa, amma wannan  mafarkin ba zai zama gaskiya ba, kuma Lebanon kamar kullum, za ta ci gaba da zama mai gwagwarmaya domin rayuwa a cikin martaba da karama.”

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Birtaniya: ‘Yan sanda sun kama akalla mutane 365 a zanga-zangar goyon bayan Falasdinu August 10, 2025 Venezuela: An dakile yunkurin kai wasu munanan hare-hare a cikin kasar August 10, 2025 Pezeshkiyan Ya Yabawa Yan Jarida A Ayyukansu A Yakin Kwanaki 12 August 9, 2025 Yansanda A Burtaniya Ta kama Mutane Fiye Da 200 Masu Goyon Bayan Falasdinawa August 9, 2025 Iran Ta Yi Maraba Da Sulhuntawa Tsakanin Armenia Da Azerbaijan August 9, 2025 Falasdinawa 11 Ne Suka Rasa Rayukansu Saboda Yunwa A Gaza August 9, 2025 Shugaban Kwango, Tshisekedi Ya Shigar Yan Tawaye A Gwamnatinsa August 9, 2025 Iran: ‘Yan Sahayoniyya Na Shirin Share Falasdinawa Daga Kan Doron Kasa August 9, 2025 Iran: Amurka Ta Sha Kaye Daga ‘Yan Gwagwarmayar Kasar Yemen August 9, 2025 Guterres: Dole Ne Gwamnatin ‘Yan Sahayoniyya Ta Gaggauta Janye Shirinta Kan Gaza August 9, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Ministocin Harkokin Wajen Kasashe 27 Ne Sun Bukaci HKI Ta Kawo Karshen Hana Abinci Shiga Gaza
  • Ministan Harkokin Wajen Iraki Ya Bukaci Zaman Tattaunawa Tsakanin Kungiyar Larabawan Yankin Tekun Gulf Da Iraki Da Kuma Iran
  • Za a gyara tarbiyar tubabbun ’yan daban Kano
  • Gwamna Bago Ya Kaddamar da Katafaren Kamfanin sarrafa Man Kade A Afirka.
  • Sin Na Gaggauta Gina Tsarin Tattalin Arziki Mai Kiyaye Muhallin Halittu
  • Karamar Hukumar Birnin Kudu Ta Kaddamar Da Tantance Malamai Da Ma’aikatan Lafiya
  • Jefa Agajin Abinci Ta Sama A Zirin Gaza Ya Janyo Shahadan Falasdinawa 23 Tare Da Jikkata Wasu 124
  • Dole Ne Afrika Ta Mayar Da Hankali Wajen Amfana Da Damarmakin Da Ke Tekunanta – Ɗantsoho
  • Jihar Kogi Ta Kafa Kotuna 9 Don Hukunta Masu Cin Zarafin Mata
  • Welayati: Makircin Amurka da Isra’ila na kwance damarar Hizbullah ba zai yi nasara ba