Sai dai kuma shugaba Tinubu ya yi amfani da wannan damar wajen yi wa shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio, da kakakin majalisar wakilai Tajudeen Abbas ado da lambar yabo ta GCON, yayin da mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin da mataimakin kakakin majalisar, Benjamin Kalu, da lambar yabo ta CFR.

 

Ga cikakken jerin sunayen sabbin mutane 67 da aka karrama da lambar yabon, kamar yadda fadar shugaban kasa ta fitar:

 

Grand Commander of the Order of the Niger (GCON).

 

Shehu Musa Yar’Adua

Rt Hon Tajudeen Abbas

Senator Godswill Akpabio

Wole Soyinka

 

Commander of the Order of the Niger (CON)

Ghali Umar Na’Abba

Salisu Buhari

Umaru Dikko

Uche Chukwumerije

Bala Mohammed Gwagwarwa

Aisha Yesufu

Innocent Chukwuma

Tony Nnadi

Olisa Agbakoba

Nuhu Ribadu

Hafsat Abiola-Costello

Tunde Bakare

Kabiru Yusuf

Jibrin Ibrahim

Clement Nwankwo

Alao Aka Bashorun

Alhaja Sawaba Gambo

Barrister Felix Moria

Bayo Onanuga

Bishop Mathew Hassan Kukah

Chief Frank Kokori

Dare Babarinsa

Dr John Yuma Sen

Dr Alex Ibru

Dr Amos Ayingba

Dr Beko Ransome Kuti

Dr Edwin Madunagu

Dr Kayode Shonoiki

Dr Nurudeen Olowpopo

Femi Falana, SAN

Fredrick Fasehun

Governor Uba Sani

Ken Saro Wiwa

Ladin Mitee

Mobolaji Akinyemi

Olawale Osun

Prof Bayo Williams

Prof Humphrey Nwosu

Prof Julius Ihonvbere

Prof Olayinji Dare

Prof Segun Gbadegesin

Prof Shafideen Amuwo

Prof Festus Iyayi

Rear Admiral Ndubuisi Kanu

Senator Ayo Fasanmu

Senator Polycarp Nwite

Senator Shehu Sani

Tokumbo Afikuyomi

Tunji Alausa

 

Officer of the Order of the Niger (OON)

Abdul Oroh

Ayo Obe

Bagauda Kaltho

Bamidele Aturu

Baribor Bera

Barinem Kiobel

Chima Ubani

Daniel Gboko

Dapo Olorunyomi

Emma Ezeazu

Felix Nuate

John Kpuine

Kunle Ajibade

Labaran Maku

Luke Aghanenu

Nick Dazang

Nordu Eawo

Nosa Igiebor

Paul Levera

Sam Amuka Pemu

Saturday Dobee

Seye Kehinde

 

Commander Of The Federal Republic

Alhaji Balarabe Musa

Chief Bola Ige

Kudirat Abiola

Pa Alfred Rewane

Pa Reuben Fasaranti

Rt. Hon Benjamin Okezie Kalu

Sen Abu Ibrahim

Sen Ame Ebute

Sen Jibrjn Ibrahim Barau

Member of the Federal Republic (MFR)

Ibijoke Faborode

Seun Onigbinde

Samson Itodo

Ezenwa Nwagwu

Kemi Okenyodo

Akin Akingbulu

Raymond Duke Tenebe

Oby Nwankwo

Abiola Akiyode-Afolabi

Ariyo-Dare Atoye

Ndidi Nwuneli

Auwal Musa Rafsanjani

Y.Z. Ya’u

Jaiye Gaskia

Jaye Gaskia

Issa Aremu

Hamzat Lawal

 

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Matsalar Talauci Da Rashin Tsawon Rai Da ‘Yan Nijeriya Ke Fuskanta

Shugabannin Rundunar tsaro da Tinubu ya sallama sun hada da shugaban rundunar tsaro ta kasa Janar Christopher Musa da shugaban sojojin ruwa, Emmanuel Ikechukwu Ogalla da shugaban sojojin sama Hassan Abubakar.

Wadanda suka maye gurbin su da idanu ya koma kan hobbasar kwazon da za su nuna su ne shugaban rundunar tsaro Olufemi Oluyede, shugaban sojojin kasa Waidi Shaibu, shugaban sojojin ruwa Idi Abbas da shugaban sojojin sama S.K Aneke sai kuma shugaban rundunar leken asiri, EAP Undiendeye wanda ya ci-gaba da rike kujerar sa.

Yan Nijeriya sun jima suna kukan duk da kwarewa da gogewar jami’an sojojin Nijeriya da irin makuddan kudaden da gwamnati ke kashewa a sha’anin tsaro a kowace shekara amma matsalar kullum gaba- gaba take kara yi.

Yankuna da dama a Nijeriya musamman a Arewa- Maso- Yamma, Arewa- Maso- Gabas da Arewa ta tsakiya sun zama lahira kusa a bisa ga yadda barayin daji ke garkuwa da mutane, kone garuruwa da yi wa jama’a kisan kare dangi.

Gagarumar matsalar wadda tuni ta zama tamkar ruwan dare a tsayin shekaru ta ci dimbin rayuka da dukiyoyin al’umma ba adadi ba tare da samun gagarumar nasarar dawo da zaman lafiya da kwanciyar hankali a cikin al’umma ba.

Masana tsaro sun bayyana ra’ayoyi mabambanta kan sauye- sauyen. Wasu na ganin cewa sabbin jini za su iya kawo canji, yayin da wasu suka yi gargadin cewa sauya shugabanni kadai ba zai wadatar ba idan ba a yi gyaran tsari ba.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Manyan Labarai Matsalar Tsaro: Ko Sabbin Shugabannin Rundunar Soji Za Su Kawo Sauyi? October 31, 2025 Manyan Labarai Sheikh Gumi Ya Yabi Tinubu Kan Afuwar Da Ya Yi Wa Maryam Sanda  October 30, 2025 Manyan Labarai Yadda Ta Gudana A Taron Karɓar Ƴan Majalisa Shida Da Suka Koma APC October 30, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Barazanar Amurka Kan Kisan Kiristoci A Nijeriya: Tinubu Da Trump Za Su Gana Kwanan Nan — Bwala
  • Tinubu zai gana da Trump kan zargin kisan Kiristoci a Nijeriya 
  • Tinubu Ya Kaddamar Da Ayyuka Bakwai A Jami’ar Ilori
  • An yi garkuwa da Mataimakin Shugaban Majalisar Dokokin Kebbi
  • Jerin Gwarazan Taurarinmu
  • Zaben 2027 Zai Kasance Ne Tsakanin Mulkin Tinubu Da Zabin Ƴan Nijeriya —Atiku Abubakar
  • Rundunar Sojin Nijeriya Ta Shirya Wa Janar Musa Faretin Gama Aiki
  • Shugabannin Kudancin Kaduna za su karrama Janar  Christopher Musa 
  • Matsalar Talauci Da Rashin Tsawon Rai Da ‘Yan Nijeriya Ke Fuskanta
  • Babu wani uzuri da za a yi wa sabbin hafsoshi kan matsalar tsaron Nijeriya — Tinubu