Sai dai kuma shugaba Tinubu ya yi amfani da wannan damar wajen yi wa shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio, da kakakin majalisar wakilai Tajudeen Abbas ado da lambar yabo ta GCON, yayin da mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin da mataimakin kakakin majalisar, Benjamin Kalu, da lambar yabo ta CFR.

 

Ga cikakken jerin sunayen sabbin mutane 67 da aka karrama da lambar yabon, kamar yadda fadar shugaban kasa ta fitar:

 

Grand Commander of the Order of the Niger (GCON).

 

Shehu Musa Yar’Adua

Rt Hon Tajudeen Abbas

Senator Godswill Akpabio

Wole Soyinka

 

Commander of the Order of the Niger (CON)

Ghali Umar Na’Abba

Salisu Buhari

Umaru Dikko

Uche Chukwumerije

Bala Mohammed Gwagwarwa

Aisha Yesufu

Innocent Chukwuma

Tony Nnadi

Olisa Agbakoba

Nuhu Ribadu

Hafsat Abiola-Costello

Tunde Bakare

Kabiru Yusuf

Jibrin Ibrahim

Clement Nwankwo

Alao Aka Bashorun

Alhaja Sawaba Gambo

Barrister Felix Moria

Bayo Onanuga

Bishop Mathew Hassan Kukah

Chief Frank Kokori

Dare Babarinsa

Dr John Yuma Sen

Dr Alex Ibru

Dr Amos Ayingba

Dr Beko Ransome Kuti

Dr Edwin Madunagu

Dr Kayode Shonoiki

Dr Nurudeen Olowpopo

Femi Falana, SAN

Fredrick Fasehun

Governor Uba Sani

Ken Saro Wiwa

Ladin Mitee

Mobolaji Akinyemi

Olawale Osun

Prof Bayo Williams

Prof Humphrey Nwosu

Prof Julius Ihonvbere

Prof Olayinji Dare

Prof Segun Gbadegesin

Prof Shafideen Amuwo

Prof Festus Iyayi

Rear Admiral Ndubuisi Kanu

Senator Ayo Fasanmu

Senator Polycarp Nwite

Senator Shehu Sani

Tokumbo Afikuyomi

Tunji Alausa

 

Officer of the Order of the Niger (OON)

Abdul Oroh

Ayo Obe

Bagauda Kaltho

Bamidele Aturu

Baribor Bera

Barinem Kiobel

Chima Ubani

Daniel Gboko

Dapo Olorunyomi

Emma Ezeazu

Felix Nuate

John Kpuine

Kunle Ajibade

Labaran Maku

Luke Aghanenu

Nick Dazang

Nordu Eawo

Nosa Igiebor

Paul Levera

Sam Amuka Pemu

Saturday Dobee

Seye Kehinde

 

Commander Of The Federal Republic

Alhaji Balarabe Musa

Chief Bola Ige

Kudirat Abiola

Pa Alfred Rewane

Pa Reuben Fasaranti

Rt. Hon Benjamin Okezie Kalu

Sen Abu Ibrahim

Sen Ame Ebute

Sen Jibrjn Ibrahim Barau

Member of the Federal Republic (MFR)

Ibijoke Faborode

Seun Onigbinde

Samson Itodo

Ezenwa Nwagwu

Kemi Okenyodo

Akin Akingbulu

Raymond Duke Tenebe

Oby Nwankwo

Abiola Akiyode-Afolabi

Ariyo-Dare Atoye

Ndidi Nwuneli

Auwal Musa Rafsanjani

Y.Z. Ya’u

Jaiye Gaskia

Jaye Gaskia

Issa Aremu

Hamzat Lawal

 

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

An kama tsohon minista kan zargin kisan kai domin tsafi a Nijar

Antoni Janar na Kotun Ɗaukaka Ƙara da ke birnin Yamai a Nijar, ya bayyana cewa an kama tsohon Ministan Harkokin Waje, Ibrahim Yacoubou, bisa zargin hannunsa a cikin wata aika-aika ta kisan kai domin yin tsafi.

A cewar Maazou Oumarou, lamarin ya samo asali ne daga wani binciken ’yan sanda da aka fara gudanarwa tun a ranar 29 ga Yuli, 2025.

KEDCO ya ƙaryata asibitin AKTH kan mutuwar majinyata saboda ɗauke wuta Dole sai mun tantance wa’azi kafin a yi —Gwamnan Neja

Ya bayyana cewa, an soma gudanar da binciken ne dangane da yunƙurin kisa a wani yanki da ke wajen birnin Yamai, lamarin da ya kai ga cafke ababen zargin a garin Dosso.

Wani mutum mai suna Mahamadou Noura ne ya bayyana cewa shi ne ya yi yunƙurin kisan, tare da wasu kashe-kashe guda shida da ya aiwatar a baya, bisa umarnin wasu mutane, ciki har da tsohon ministan Ibrahim Yacoubou.

Mutumin ya shaida wa mahukunta cewa ya aikata hakan ne domin yin tsafi da gawarwakin, a madadin wasu mutane da suka haɗa da: Issa Ali Maiga da Ismael Morou Karama da Elhadji Bilya da kuma Issa Seybou Hama.

TRT ya ruwaito cewa tuni dai an cafke duk ababen zargin, yayin da Kotun Ɗaukaka Ƙarar ta umurci ’yan sanda da su ci gaba da bincike tare da ɗaukar ƙarin matakan da za su tabbatar da gaskiya.

Sanarwar ta ce: “Manufar wannan mataki na shari’a ita ce a tattara cikakken rahoto da ke ƙunshe da dukkan abubuwan da suka faru, sannan a miƙa shi ga ɓangaren gurfanarwa.”

Mai shigar da ƙara a ɓangaren gwamnati ya ce, la’akari da girman wannan lamari, wajibi ne a gudanar da bincike cikin gaggawa.

Haka kuma ya buƙaci al’umma da su mutunta ’yancin kotu tare da bayar da cikakken goyon baya domin fayyace gaskiya.

Ana iya tuna cewa, Ibrahim Yacoubou na daga cikin manyan jami’an da aka kama bayan juyin mulkin Nijar na ranar 26 ga Yuli, 2023, sai dai daga bisani an ba shi beli na wucin gadi a cikin watannin baya.

 

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Tinubu Ya Janye Dokar Ta-baci A Jihar Rivers
  • ‘Yansanda Sun Kama Mutane 6 Kan Zargin Haƙar Ma’adinai Ba Bisa Ƙa’ida Ba A Neja
  • Tinubu ya janye dokar ta-ɓaci da ya sanya a Ribas
  • Guterres: Jerin Shawarwarin Da Sin Ta Gabatar Sun Cika Ka’idar Kundin Tsarin Majalisar Dinkin Duniya
  • ’Yan bindiga sun kai wa sojoji hari a ranar da ake zaman sulhu
  • Fadar Shugaban Ƙasa Ta Mayar Wa Atiku Martani Kan Cewar ‘Yan Nijeriya Na Fama Da Yunwa
  • Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 
  • Majalisar Dattawa Ce Kawai Za Ta Iya Dawo Da Sanata Natasha – Magatakardar Majalisa
  • An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya
  • An kama tsohon minista kan zargin kisan kai domin tsafi a Nijar