Leadership News Hausa:
2025-07-27@10:19:07 GMT
Mutum 10 Sun Mutu Sakamakon Harbe-harbe A Makarantar Sakandire A Kasar Austriya
Published: 10th, June 2025 GMT
Masu bayar da agajin gaggawa sun isa wurin jim kadan bayan karfe 9 na safe, inda hargitsi da firgici ya da baibaye mazauna harabar makarantar.
A cewar ‘yansandan yankin, dan bindigar ya shiga ajin karatun ne dauke da bindiga inda ya bude wuta kan mai uwa da wabi, sannan kuma ya harbe kansa.
Daga kanmu, magana ta ƙare.
এছাড়াও পড়ুন:
Dangote Ya Ajiye Muƙamin Shugabancin Kamfaninsa Na Siminti
Ikazoboh, ya ce ya jin daɗin samun wannan dama, kuma zai yi aiki tuƙuru don rage farashi da kuma amfani da makamashi mai tsafta.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp