Amfanin Ganyen Mangwaro Ga Masu Ciki
Published: 8th, June 2025 GMT
Idan ana shan ruwan ganyen mangwaro, yana taimakawa wajen rage gudawa da kumburin ciki.
4. Yana Taimakawa ciwon sanyi da tari
Yana da sinadaran da ke taimakawa wajen warkar da tari da mura, wanda ke iya zama matsala ga wasu mata masu ciki.
5. Yana inganta lafiyar zuciya
Yana rage hawan jini, wanda ke iya zama hadari ga masu ciki, musamman masu ciwon hawan jini (preeclampsia).
Yadda ake amfani da ganyen mangwaro:
A tafasa ganyen a ruwa na tsawon minti 10-15, a bar shi ya huce, sannan a sha a hankali.
Za a iya hada shi da zuma ko lemon tsami don kara dandano.
Lura:
Kar a sha fiye da kima, musamman idan ba a saba ba, domin wasu na iya samun saukin amai ko gudawa.
Idan kina da wata matsala ta lafiya, yana da kyau ki nemi shawarar likita kafin ki fara amfani da shi.
Sannan yana maganin ciwon basir idan ana tafasa guda bakwai da ruwa lita biyu, ana sha.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
Kwara ETF Ya Dauki Nauyin Karatun Fitattun Dalibai A Matakin Sakandare
Fitattun dalibai akalla 12 ne daga makarantun gwamnati suka samu guraben tallafin karatun sakandare a ƙarƙashin Asusun Tallafin Karatu na Jihar Kwara (Kwara-ETF).
A wajen taron gabatarwa ga waɗanda suka fara cin moriyar shirin, Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq ya bayyana cewa ci gaban harkar ilimi a Najeriya abu ne mai tsada kuma ya zama wajibi kowa ya bayar da gudummawarsa.
Ya roƙi masu masu hannu da shuni da kungiyoyi masu zaman kansu da su tallafa wajen gina makarantu ko kuma su ɗauki nauyin daliban da suka nuna bajinta da jajircewa a harkar karatu.
A cewarsa, an zabo daliban 12 ne sakamakon bajintar da suka nuna a matakai daban-daban na tantancewa da Kwara ETF ta gudanar.
Gwamnan ya bayyana cewa tallafin ya kunshi dukkan kuɗin da ake buƙata a karatun sakandaren daliban.
“Muna kira da jama’a su ba da gudummawa da kuma ɗaukar nauyin ɗalibai. Kada a bar wannan aiki ga gwamnati da iyaye kadai. Ilimantar da ‘ya’yanmu hakki ne da ya rataya a kanmu gaba ɗaya,” in ji Gwamna.
Ya yaba da tsarin zaɓen kuma ya taya waɗanda suka yi nasara murna.
A nata jawabin, Babbar Shugabar Kwara ETF, Oluwadamilola Amolegbe, ta ce daliban 12 sun fito ne daga cikin jerin ɗalibai 640 da aka fara tantancewa bisa cancanta.
Ta bayyana cewa tsarin zaɓen ya fara ne da rubuta jarabawa ga dukkan daliban firamare na aji shida da suka amfana da shirin KwaraLEARN na koyon fasahar zamani, har zuwa lokacin da aka kammala tantancewa.
Ali Muhammad Rabi’u