Amfanin Ganyen Mangwaro Ga Masu Ciki
Published: 8th, June 2025 GMT
Idan ana shan ruwan ganyen mangwaro, yana taimakawa wajen rage gudawa da kumburin ciki.
4. Yana Taimakawa ciwon sanyi da tari
Yana da sinadaran da ke taimakawa wajen warkar da tari da mura, wanda ke iya zama matsala ga wasu mata masu ciki.
5. Yana inganta lafiyar zuciya
Yana rage hawan jini, wanda ke iya zama hadari ga masu ciki, musamman masu ciwon hawan jini (preeclampsia).
Yadda ake amfani da ganyen mangwaro:
A tafasa ganyen a ruwa na tsawon minti 10-15, a bar shi ya huce, sannan a sha a hankali.
Za a iya hada shi da zuma ko lemon tsami don kara dandano.
Lura:
Kar a sha fiye da kima, musamman idan ba a saba ba, domin wasu na iya samun saukin amai ko gudawa.
Idan kina da wata matsala ta lafiya, yana da kyau ki nemi shawarar likita kafin ki fara amfani da shi.
Sannan yana maganin ciwon basir idan ana tafasa guda bakwai da ruwa lita biyu, ana sha.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
Sarayal Kuds Ta Kai Wa Matsugunin ‘Yan Mamaya Na Sydriot Hari Da Makamai Masu Linzami
Rundunar Sarayar Kudus dake karkashin kungiyar Jihadul-Islami ta sanar da kai wa matsugunin ‘yan share wuri zauna na Sydriot hari da makamai masu linzami da su ka yi sanadiyyar kashe da jikkata sojojin mamaya.
Su kuwa kafafen watsa labarun HKI sun samar da cewa, an tsinkayo harba makamai masu linzami guda 3 daga Gaza zuwa Sydriot.
A gefe daya dakarun “Kassam” na kungiyar Hamas sun sanar da cewa sun kai wasu hare-haren da makamai masu linzami zuwa yankin Q20 a sansanin ‘yan share wuri zauna na ” Nir-Ishaq” da “Miftahim.
Bugu da kari dakarun na “Sarayal-Kuds’ sun sanar da kai wa tankar yaki samfurin Mirkava hari ta hanyar wata nakiya mai karfi akan hanyar Zannah,dake gabashin unguwar Shuja’iyyah a birnin Gaza.
Abinda ya biyo baya shi ne kai wani harin da “Sarayal-Kuds’ ta yi akan sojojin mamaya da suke cikin wani gida, ta hanyar amfani da makamin TBG. Da dama daga cikin sojojin mamayar sun halaka da kuma jikkata.
A ranar Talatar da ta gabata ma dai dakarun “Sarayal-Kuds” sun kai wasu hare-haren na hadin gwiwa da ‘ Kassam’ akan cincirindon sojojin mamaya a arewacin Khan-Yunus.