Hako Man Fetur: Jihar Neja Ta Nemi Hadin Gwiwar Kamfanin Dangote
Published: 8th, June 2025 GMT
Wani rahoto na binciken yanayin kasa na shekarar 2023 ya gano bututun mai guda 17 da za aiya cin kasuwa da shi a Jihar Neja, tare da kiyasin da aka yi na zai hako iskar gas har ta tsawon shekara 70.
Basin na Bida, wanda ya ratsa sassan jihohin Neja da Kwara, an gano shi a matsayin yankin da ke kwararo albarkatun mai mai cike da fa’ida.
Wakilin rukunin Dangote, Mista Hashem Ahmed, ya ce kamfanin yana zuba jari sosai a Jihar Neja, ya kara da cewa a shirye yake ya hada gwiwa da jihar domin ba ta damar bunkasa abubuwan da ta ke da su.
“Kamfanin Shinkafa na Dangote da ke Wushishi idan an kammala shi zai inganta noman shinkafar cikin gida da kuma rage asarar da ake samu bayan girbi, muna kuma aiki kafada da kafada da ofishin gwamna kan shirin samar da abinci na Neja, shirin noma da ke taka muhimmiyar rawa.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
An Kashe Wani, Wasu Sun Jikkata A Rikicin Manoma Da Makiyaya A Neja
Jami’an tsaro sun isa yankin domin hana rikicin ci gaba da kuma tabbatar da zaman lafiya.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp