HausaTv:
2025-07-26@04:01:02 GMT

Iran Ta Ce Wuraren Kai Farmaki A HKI Suna Hannu a Duka Sanda Ta Kawo hari Iran

Published: 10th, June 2025 GMT

Majalisar koli ta tsaron kasar Iran ta bayyana cewa jerin wuraren da zata kaiwa hare hare a HKI a duk wani yakin da zata taso tsakanin kasshen biyu, suna hannu. Daga ciki har da ciboyoyin Nukliyar kasar wadanda ta boye su.

Tashar talabjin ta Presstv a nann Tehran ta nakalto majalisar ta na fadar haka a jiya Litinin, ta kuma kara da cewa ta kara samun bayanai masu muhimmanci a wannan fagen, bayan bayanan leken asirin da ta samu a cikin yan kwanakin da sukka gabata.

Labarin ya kara da cewa a halin yanzu sojojin JMI suna cikin shiri fiye da na ko wani lokaci, don maida martani ga makiya.

Tace a halin yanzu jerin wuraren da sojojin Iran zasu kaiwa hare-hare a HKI, hatta kan wurarenda wadanda HKI ta boye su, suna hannu, kuma zata sha mamaki idan ta kuskura ta takali Iran da yaki.

Dangane da dimbin bayanan sirri da kasar ta samu kuma, majaliasar ta kara karfafa shirin kare kasar daga HKI saboda samunsu.

Har’ila yau suna da cikakkun bayanan wuraren da zasu kaiwa hari, gwagwadon wauraren da HKI ta taba a cikin kasar Iran.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa

Duk da cewa yanayin duniya ya yi babban sauyi, kamata ya yi a mayar da hankali ga hadin gwiwa, yayin da ake raya dangantaka tsakanin Sin da EU, kana bangarorin biyu su bi hanya mafi dacewa, da samun kyakkyawar makoma a shekaru 50 masu zuwa, da kuma kara samar da gudummawa ga dukkanin sassan duniya. (Zainab Zhang)

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Sin Da EU Suna Kokarin Samun Moriyar Juna A Shekaru 50 Masu Zuwa
  • Iran Ta Cilla Tauraron Dan’adam Mai Suna Nahid-2 A Yau
  • Mutanen A Netherlands Suna Zaman Dirshen Saboda Gaza
  • An kai hari a ƙauyuka uku da kashe mutum 7 a Imo
  • Iran Ta Jaddada Wajabcin Daukan Matakin Kawo Karshen Dakatar Da Laifukan Kisan Kare Dangi A Gaza
  • Hukumar Ba Da Agajin Jin Kai Ta ‘Yan Gudun Hijirar Falasdinawa Ta “UNRWA” Ta Sanar Da Kashe Ma’aikatan 330 A Gaza
  • Robert Malley: Harin Amurka A Kan Wuraren Nukiliyar Iran Babban Kure Ne
  • Ayatullahi Makarem Shirazi Ya Jinjinawa Al’ummar Iran Kan Hadin kai Da Suka Bayar Lokacin Yakin Kwanaki 12
  • Iran Tace Tawagar Kwararru Daga Hukumar IAEA Zata Ziyarci Kasar Nan Ba Da Dadewa Ba
  • Pezeshkian: Tunanin Kawo Karshen Shirin Nukiliyar Iran Ya Yi Kama Da Tabuwa