Mutane kimani 776 ne suka rasa rayukansu sannan kudade kimani naira Triliyon N7.6 ne aka yi a sararsu a cikin shekaru 4 da suka gabata a yankin kudu maso gabacin Najeriya sanadiyyar zaman gida wanda kungiyar IPOB ta tilasta masu.

Jaridar Premium time ta Najeriya ta bayyana cewa rahoton hukumar tsaro na SBM Intelligence ta fitar a watan Mayon da ya gabata ya nuna cewa, da farko Kungiyar ta IPOB ta tilastawa mutanen yankin zama gida na don ganin an saki shugaban kungiyar Namdi Kano, amma daya baya sai ta zarce zuwa yanzu.

Kuma hakan ya hana abubuwan ci gaba da kuma harkokin kasuwanci makarantu da kuma ayyukan gwamnati tafiya.

IPOB dai tana bukatar warewa daga tarayyar Najeriya don kafa kasa mai suna Biafra daga yankin kudu da kuma kudu maso kudu na tarayyar Najeriya.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

Ana Ci Gaba Da Habaka Karfin Kudin Kasar Sin Tun Daga Shekarar 2021

Da safiyar yau Litinin ofishin yada labarai na majalisar gudanarwar kasar Sin ya gudanar da taron manema labarai, bisa taken “Cimma burikan da aka tsara domin neman bunkasa tattalin arziki da zaman takewar al’umma a tsakanin shekarar 2021 zuwa shekarar 2025”.

A yayin taron, jami’in babbar hukumar buga haraji ta kasar Sin ya bayyana cewa, tun daga shekarar 2021 ya zuwa yanzu, tattalin arzikin kasar Sin ya bunkasa bisa shirin da aka tsara, kana, bisa hasashen da aka yi. Sakamakon haka, jimillar haraji da kudaden da hukumomin buga haraji sun karba ta zarce kudin Sin Yuan tiriliyan 155, adadin da ya kai kaso 80 bisa dari na yawan kudaden shiga na kasar Sin. Cikin adadin, kudin haraji zai kai sama da Yuan tiriliyan 85, adadin da ya karu da Yuan tiriliyan 13, idan aka kwatanta da adadin kudin haraji da aka samu a tsakanin shekarar 2015 zuwa shekarar 2020. Lamarin da ya ba da tabbaci ga bunkasar tattalin arziki da zaman takewar al’umma.

A sa’i daya kuma, jami’in ya ce, tun daga shekarar 2021, ya zuwa yanzu, jerin manufofin da aka samar a fannin rage haraji, da kudaden da hukumomin buga haraji suka karba, ya nuna goyon baya ga aikin raya tattalin arziki da kyautata zaman takewar al’umma. Hasashen da aka yi ya kuma nuna cewa, tsakanin shekarar 2021 da ta 2025, yawan haraji da kudaden da hukumomin buga haraji suka rage, ya kai kudin Sin Yuan tiriliyan 10.5, kana, yawan harajin da aka mayar kan kayayyakin fitarwa ya kai Yuan tiriliyan 9. (Mai Fassara: Maryam Yang)

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Tinubu ya bai wa ’yan ƙwallon Nijeriya mata kyautar kuɗi da gida da lambar yabo
  • Kungiyar Gwamnonin Jihohi Ta Jajintawa Jihar Adamawa Bisa Ambaliyar Ruwa A Yola
  • Ana Ci Gaba Da Habaka Karfin Kudin Kasar Sin Tun Daga Shekarar 2021
  • Gwamna Namadi Ya Biya Sama Da Naira Biliyan Daya Ga Tsofaffin Ma’aikata
  • NAJERIYA A YAU: Matakan Da Muke Dauka Don Karfafawa ’Yan Najeriya Kwarin Gwiwar Kada Kuri’a —INEC
  • Taron ‘Kasashe biyu’ A Gefen Taron MDD A NewYork
  • Sin: Fasahar Rage Asarar Hatsi Ta Yi Amfani
  • Burtaniya Zata Fara Jefawa Falasdinawa Abinci Daga Sama
  • NSCDC Ta Gurfanar Da Wanda Ake Zargi Da Badakalar Naira Miliyan 159
  • Shugaban Kasar Ukraine Ya Nuna Sha’awar Ganawa Da Shugaban Kasar Rasha