Jiragen yakin HKI sun kai hare-hare kan birnin Hudaidah na bakin ruwa a kasar Yemen a safiyar yau Talata.

Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto tashoshin talabijin ta Almasirahtv ta kasar Yemen, da kuma Aljazeerah ta kasar Qatar  suna bada wannan labarin.

Sun kuma kara da cewa tun fara yaki a Gaza a shekara ta 2023 sojojin kasar Yemen suka hana jiragen kasuwanci na HKI wucewa ta babul Mandab na kasar Yemen wanda ya jawowa HKI asarori masu yawa, ya kuma gurgurta ayyukan tashoshin jiragen Ruwa na ummu Rashrash ko Ilat da kuma Haifa.

Sannan suna kaiwa hki hare-hare ne da makamai masu linzami kan tashar jiragen sama na Bengerion da kuma wuraren soje na kasar tun lokacin

Yemen na yin haka ne don goyon bayan  ga al-ummar Falasdinawa wadanda sojojin HKI suke ci gaba da yi masu kisan kare dangi tun lokaci har zuwa yanzu. Falasdinawa kimani 54000 hki ta kace ya zuwa yanzu.

উৎস: HausaTv

কীওয়ার্ড: a kasar Yemen

এছাড়াও পড়ুন:

Sin Ta Yi Tsokaci Kan Kalaman Da Firaministar Japan Takaichi Sanae Ta Yi A Kanta

Mataimakin ministan harkokin waje na kasar Sin Sun Weidong ya gana da jakadan Japan a Sin Kishi Nobuo bisa umurnin gwamnatin kasar a jiya Alhamis, inda ya yi tsokaci a hukumance kan kalaman da firaministar Japan Takaichi Sanae ta yi game da kasar Sin.

Sun ya ce, batun Taiwan na da matukar muhimmanci cikin muradun Sin, kuma ba za a iya tauye shi ba. Taiwan yanki ne na Sin, kuma harkokin Taiwan batu ne na cikin gidan Sin. Tsara yadda za a warware matsalar Taiwan aiki ne na kasar Sin, kuma ba za a yi katsalandan a kai ba. Bana ta cika shekaru 80 da samun nasarar yakin da Sin ta yi da mamayar dakarun Japan da kuma yakin duniya na biyu na kin tafarkin murdiyya, da kuma cika shekaru 80 da fitar yankin Taiwan daga mulkin mallakar Japan tare da dawo da shi karkashin Sin.

Ya kara da cewa, a shekaru 80 da suka gabata, jaruman jama’ar Sin sun yi yaki na tsawon shekaru 14 domin nuna turjiya ga maharan Japan. A yau, duk wanda ya yi yunkurin katsalandan a harkokin dunkulewar Sin, ko shakka babu Sin za ta mayar da martani mai tsanani!

ADVERTISEMENT

Sun ya kuma bukaci Japan da ta yi tunani mai zurfi game da laifuffukanta na tarihi, ta daidaita kura-kuranta, kuma ta janye kalamanta marasa kyau, kuma ta dakatar da tafiya a kan hanyar da ba ta dace ba. In ba haka ba, Japan za ta dauki alhakin duk wani sakamako da ya biyo baya, kuma tabbas kaikayi zai koma kan mashekiya! (Amina Xu)

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Daga Birnin Sin Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G November 14, 2025 Daga Birnin Sin Kalubalantar Ka’idar “Kasar Sin Daya Tak A Duniya” Tamkar Wasa Da Wuta Ne November 14, 2025 Daga Birnin Sin Sin: Ya Zama Wajibi Japan Ta Janye Kalamanta Dangane Da Taiwan  November 13, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • ’Yan Bindiga A Kano: Sanusi II ya ziyarci Faruruwa, ya buƙaci a tsaurara tsaro
  • Kuri’un Jin Ra’ayi Na CGTN Sun Shaida Adawar Sassan Kasa da Kasa Da Burin Masu Tsattsauran Ra’ayi Na Japan Na Ruguza Odar Kasa Da Kasa Ta Bayan Yakin Duniya Na 2 Dangane Da Batun Taiwan
  • Za A Wallafa Makalar Xi Game Da Gina Sabbin Ginshikan Samar Da Ci Gaban Kasa Masu Inganci
  • MDD: Mutane 100,000 Ne Su Ka Fice Daga Birnin Al-Fasher Na Kasar Sudan
  • Jakadan Sin A Japan Ya Bayyana Matukar Adawa Da Kalaman Firaminista Takaichi Dangane Da Kasar Sin
  • Sanusi II ne kaɗai halastaccen Sarki a Kano — Kwankwaso
  • Sanusi ne kaɗai halastaccen Sarki a Kano — Kwankwaso
  • Jirgin Ruwan Dakon Jiragen Saman Yaki Na Sichuan Ya Fara Gwajin Sufuri A Karon Farko
  • Sin Ta Yi Tsokaci Kan Kalaman Da Firaministar Japan Takaichi Sanae Ta Yi A Kanta
  • Kasar Sin Ta Kara Azamar Kirkiro Da Fasahar Sadarwar 6G