NAJERIYA A YAU: Hanyoyin Magance Matsalar Kwacen Waya
Published: 10th, June 2025 GMT
More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba
’Yan Najeriya suna ci gaba da nuna damuwa da yadda rahotannin kwace-kwacen waya suke karuwa a sassan daban-daban na kasa.
Daya daga cikin rahotanni na baya-bayan nan shi ne inda a birnin Kaduna aka bayar da rahoton cewa wani matashi ya daba wa wani babban soja wuka saboda jami’in ya ki ya mika wayarsa.
Ko me mahukunta suke yi don hana aikata wannan laifi?
NAJERIYA A YAU: Hanyoyin Fara Sana’a Ba Tare Da Jari Ba DAGA LARABA: Dalilan Tashin Farashin Kayan Miya Gabanin Bikin SallahWannan shi ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba a kai.
Domin sauke shirin, latsa nan
উৎস: Aminiya
কীওয়ার্ড: hana kwacen waya Kwacen waya
এছাড়াও পড়ুন:
Kashim Shettima Ya Ƙaddamar Da Shirin Gyaran Kayayyakin Gwamnati A Borno
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp