Aminiya:
2025-06-11@01:38:02 GMT

NAJERIYA A YAU: Hanyoyin Magance Matsalar Kwacen Waya

Published: 10th, June 2025 GMT

More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba

’Yan Najeriya suna ci gaba da nuna damuwa da yadda rahotannin kwace-kwacen waya suke karuwa a sassan daban-daban na kasa.

 

Daya daga cikin rahotanni na baya-bayan nan shi ne inda a birnin Kaduna aka bayar da rahoton cewa wani matashi ya daba wa wani babban soja wuka saboda jami’in ya ki ya mika wayarsa.

Ko me mahukunta suke yi don hana aikata wannan laifi?

NAJERIYA A YAU: Hanyoyin Fara Sana’a Ba Tare Da Jari Ba DAGA LARABA: Dalilan Tashin Farashin Kayan Miya Gabanin Bikin Sallah

Wannan shi ne batun da shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi duba a kai.

Domin sauke shirin, latsa nan

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: hana kwacen waya Kwacen waya

এছাড়াও পড়ুন:

Kashim Shettima Ya Ƙaddamar Da Shirin Gyaran Kayayyakin Gwamnati A Borno

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Ba Mu Iya “Gina” Ayaba A Amurka
  •  Mutane 2 Sun Yi Shahada A Wani Harin HKI A Kudancin Kasar Lebanon
  • Iran Tana Daga Cikin Kasashe 3 A Nahiyar Asiya Wadanda Suke Da Lamunin Samun Isasshen Abinci
  • NAJERIYA A YAU: Hanyoyin Fara Sana’a Ba Tare Da Jari Ba
  • Ɓarawon waya ya kashe babban jami’in soja da wuƙa a Kaduna
  • Kashim Shettima Ya Ƙaddamar Da Shirin Gyaran Kayayyakin Gwamnati A Borno
  • UNICEF ya yi gargadi game da tabarbarewar matsalar jin kai a Gaza
  • Iran Ta Sami Muhimman Bayanai Na Sirri Akan Shirin Nukiliyar HKI
  • HKI Ta Kashe Wani Babban A Cikin Shuwagabannin Falasdinawa