Leadership News Hausa:
2025-05-19@22:07:11 GMT
Gasar Wasanni Ta Kasa: FCT Ta Lallasa Borno Da Ci 4-1 A Wasan Farko
Published: 19th, May 2025 GMT
Kyaftin din kungiyar, Achu Gabriel, ya yabawa takwarorinsa da suka nuna kwazo, inda ya kara da cewa tawagar za ta ci gaba da mai da hankali wajen kwato kofin da ta lashe a shekarar 2018, tawagar ta Abuja za ta kara da mai masaukin baki, jihar Ogun a wasan rukuni na biyu a ranar Talata.
Daga kanmu, magana ta ƙare.
এছাড়াও পড়ুন:
Hisbah Ta Rufe Otal, Ta Kwato Ƙwalaben Giya 209 A Yobe
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp