HausaTv:
2025-08-06@06:22:36 GMT

MDD : Kwamitin Sulhu ya yi tir da kisan kiyashin Siriya

Published: 14th, March 2025 GMT

Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya, ya yi Allah wadai da kisan kiyashin da aka yi a baya-bayan nan a yammacin Syria, inda ya yi kira ga hukumomin rikon kwarya a kasar, da su kare “dukkan ‘yan Syria ba tare da nuna bambanci ba,” ba tare da la’akari da kabila, addini ba.

Majalisar ta yi kakkausar suka kan tashe-tashen hankulan da ke faruwa a lardunan Latakia da Tartus tun daga ranar 6 ga Maris, ciki har da kisan kiyashin da aka yi wa fararen hula, musamman a cikin al’ummar Alawite, ‘yan tsirarun da ke da alaka da dangin tsohon shugaban kasar Bashar al-Assad.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

Kwamitin Binciken Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Iran: An nada Larijani a matsayin sakataren kwamitin koli na tsaron kasa
  • Kwamitin Sulhu na MDD ya yi zaman gaggawa kan batun Gaza
  • Majalisar Katsina ta amince da sabuwar Dokar Masarautu
  • Iran Ta Kafa Kwamitin Tsaron Kasa Wanda Zai Kula Da Sabbin Matsalolin Tsaro
  • Kwamitin Bincike Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano
  • Kwamitin Binciken Ya Miƙa Rahoto Kan Kwamishinan Sufuri Ga Gwamnatin Kano
  • Gwamnatin Kano Ta Karɓi Rahoton Binciken Kwamishinan Sufuri Kan Belin Wanda Ake Zargi Da Safarar Kwayoyi
  • Tsohon Dan Majalisar Taraba Usman Ya Fice Daga APC
  • Gwamnatin Katsina Ta Gabatar Da Matsayarta A Taron Jin Ra’ayiyin Jama’a
  • Jamus ta soma jefa kayan agaji a Zirin Gaza