Leadership News Hausa:
2025-07-05@00:41:23 GMT

Xi Jinping Ya Ziyarci Birnin Luoyang Na Lardin Henan

Published: 20th, May 2025 GMT

Xi Jinping Ya Ziyarci Birnin Luoyang Na Lardin Henan

Da yammacin jiya Litinin, babban sakataren kwamitin kolin jam’iyyar kwaminis ta kasar Sin Xi Jinping, ya ziyarci birnin Luoyang na lardin Henan.

A yayin ziyarar, Xi ya ziyarci kamfanin Bearing Group na Luoyang, da gidan ibada na “Farin Doki”, da kuma ramin dutse na Longmen.

Ya fahimci yadda aka inganta ci gaban masana’antun samar da kayayyaki a wurin, da karfafa kiyayewa, da amfani da abubuwan tarihi da al’adu, da habaka ingantattun masana’antun al’adu da yawon shakatawa da sauransu.

(Safiyah Ma)

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Lardin Hainan Na Kasar Sin Ya Samu Karuwar Cinikayyar Hajoji Da Aka Daukewa Haraji Cikin Shekaru Biyar
  • Sojoji Sun Kashe ‘Yan Bindiga Tare Da Kwato Makamai A Jihar Filato
  • Sin Na Kara Rungumar Nau’o’in Makamashi Marasa Gurbata Muhalli
  • Bayan Taron Haɗaka, Hankali Wike Ya Tashi — ADC
  • Kwamandan Sojojin Iran Ya Ziyarci Gidan Babban Jami’in Sojin Kasar Da Ya Yii Shahada Lokacin Yakin Baya-Bayan Nan
  • Dutsen Da Amurka Ta Jefa Ya Fado Kasa
  • Kamfanin Simintin Dangote Ya Tallafa Wa Manoma 50 A Benue
  • Gwamnatin Kano Ta Haramta Shigo Ƙarafu Daga Arewa maso Gabas
  • Abubakar Malami Ya Fice Daga APC, Ya Koma ADC
  • Rukunin Ƴan APC A Kano Sun Nemi A Rushe Jagorancin Jam’iyyar A Jihar