Leadership News Hausa:
2025-10-16@10:01:30 GMT

Abba Ya Yi Sabbin Naɗe-naɗe A Jihar Kano

Published: 4th, July 2025 GMT

Abba Ya Yi Sabbin Naɗe-naɗe A Jihar Kano

Gwamna Abba ya bayyana gamsuwarsa da ƙwarewar sabbin jami’an da aka naɗa, inda ya bayyana cewa za su taka rawar gani wajen aiwatar da manufofin gwamnatinsa.

Ya ce jajircewa da ƙwarewarsu na daga cikin dalilan da suka sa aka zaɓe su domin su taimaka wajen ci gaban Jihar Kano.

Daga kanmu, magana ta ƙare.

Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Sabbin Naɗe naɗe

এছাড়াও পড়ুন:

An Kashe Mutum 13 A Wasu Sabbin Hare-Hare A Ƙauyukan Filato

Mai bai wa Gwamnan Filato shawara kan harkar tsaro, Janar Shippi Goshwe (mai ritaya), ya tabbatar da cewa gwamnati tana ɗaukar sabbin ma’aikata ƙarƙashin Operation Rainbow domin inganta tsaron al’umma.

Shugaban Ƙungiyar Matasan Berom (BYM), Barista Solomon Nwantiri, ya yi Allah-wadai da kisan tare da tambayar dalilin da ya sa ake amfani da zargin satar shanu a matsayin hujjar kashe mutanen da ba su ji ba su gani ba.

Waɗannan hare-haren sun ƙara jaddada buƙatar ɗaukar matakin gaggawa da adalci domin kawo ƙarshen kashe-kashe a ƙauyukan Jihar Filato.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Manyan Labarai Sauya Sheƙa: Diri Da Wasu Na Guje Wa Matsalolin Da Suka Ƙirƙiro – Dickson October 16, 2025 Manyan Labarai Da Ɗumi-ɗumi: Hauhawar Farashin Kayayyaki A Nijeriya Ya Ƙara Raguwa Zuwa Kashi 18.02% October 15, 2025 Manyan Labarai 2027: Babu Ɗan Siyasar Da Zai Iya Ƙalubalantar Tinubu — Fadar Shugaban Ƙasa October 15, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • An Kashe Mutum 13 A Wasu Sabbin Hare-Hare A Ƙauyukan Filato
  • Jihar Kwara Zata Haɗin Kai Da Masu Ruwa Da Tsaki Wajen Horas Da Matasa Fasahar AI
  • An Bukaci Manoman Kano Su Shiga Baje Kolin Kayan Noma Na Kasa
  • NAJERIYA A YAU: Yadda Cire Darasin Lissafi Zai Taimakawa Dalibai Shiga Jami’a
  • Gwamna Inuwa ya naɗa sabbin shugabanni a ma’aikatar lafiya ta Gombe
  • Ministan Yada Labarai Ya Bayyana Jihar Borno A Matsayin Mafi Juriya A Najeriya
  • Jihar Kano Na Aikin Gyaran Cibiyoyin Lafiya Da Za Su Yi Gogayya Da Na Ƙasashen Duniya
  • Gwamnatin Tarayya Za Ta Kammala Aikin Titin Abuja–Kaduna–Kano Shekara Mai Zuwa
  • Majalisar Shura ta fara ganawar sirri da Malam Triumph
  • ‘Yan Sandan Jihar Neja Sun Tabbatar Da Masu Sa-kai Kan Sahihiyar Kariya.