Kasar Sin Ta Nemi Amurka Ta Dakatar Da Hare-haren Shafin Intanet Kan Muhimman Kayayyakinta Nan Take
Published: 25th, October 2025 GMT
Guo ya kara da cewa, “Abubuwan da gwamnatin Amurka take aikatawa suna da yiwuwar haifar da rashin fahimta da dora laifi ga wanda bai ji ba bai gani ba, kuma kwata-kwata ba su dace ba. Kasar Sin tana kira ga Amurka ta dakatar da kai hare-haren shafin intanet kan muhimman kayayyakin more rayuwa na kasarta nan take.
এছাড়াও পড়ুন:
Trump ya ce Amurka na shirin kai hare-hare a Venezuela
Shugaban Amurka Donald Trump ya sanar da cewa Amurka na shirin fara kai hare-hare ta kasa a kan kungiyoyin da ya kira masu safarar miyagun kwayoyi a Venezuela.
“Kwayoyin da ke shigowa ta teku sun kai kashi 5% a shekara daya da ta gabata, in ji Trump, a lokacin wani taron manema labarai kan batutuwa da suka shafi siyasarsa kan kasashen waje.
Trump ya kuma ba da shawarar cewa Sakataren Yaki Pete Hegseth ya yi wa Majalisa bayani kan matakin soja da ke tafe.
A farkon wannan makon, Hegseth ya bayyana cewa Amurka ta kai hare-hare biyu masu muni kan jiragen ruwa a gabashin Pacific da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi a kudancin Caribbean.
Da yake amsa tambayoyi game da halalcin yin haka bisa doka kasa, Trump ya yi watsi da bukatar amincewar majalisar dokoki. “Ban tsammanin za mu nemi amincewarsu domin shelanta yaki, ina ganin za mu kashe mutanen da ke kawo miyagun kwayoyi cikin kasarmu,” in ji shi.
A nasa bangaren Ministan tsaron Venezuela Vladimir Padrino ya mayar da martani mai zafi ga Amurka, yana mai gargadin cewa duk wani yunkurin Amurka na kifar da gwamnatin Venezuela ba zai yi nasaraba.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Ivory Coast: Ayyukan ma’adinai na fuskantar tsaiko yayin da Ouattara ke neman wa’adi na 4 October 24, 2025 Dangote zai sayar da kaso 10 na hannun jarin matatar man shi October 24, 2025 Larabawan Yankin Tekun Fasha Sun Caccaki Sabon Shirin Isra’ila A Kan Yammacin Kogin Jordan October 24, 2025 Albanese: Wajibi Ne A Kawo Karshen Gwamnatin Mamaya A Falasdinu October 23, 2025 Rasha: Shugaba Putin Ya Duba Atisayen Rundunar Nukiliyar Kasar October 23, 2025 Shugaban Amurka Ya Soke Shirin Ganawa Da Takwaransa Na Rasha October 23, 2025 Venezuela Ta Sanar Da Mallakar Makamai Masu Linzami Samfurin “ Igla-s” 5,000 Domin Kare Kanta October 23, 2025 Jagora: Allamah Na’ini Ya Kasance Ma’abocin Ilimi Da Sanin Siyasa October 23, 2025 Kimanin Bakin Haure 40 Ne Suka Mutu A Kokarin Ketarawa Turai Ta Tekun Mediterranean October 23, 2025 Hamas Tayi Maraba Da Karyata Ikirarin Isra’ila da Kotun Duniya ICJ Tayi Kan UNRWA October 23, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci