Sheriff Oboreɓwori: Gwamnan Da Ya Ginu Kan Tabbatar Da Zaman Lafiya Da Ci Gaban Al’umma
Published: 24th, October 2025 GMT
Kafin ya zama gwamna, ya kasance Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Delta, inda ya yi ƙaurin suna wajen yin adalci, kwanciyar hankali da kuma zurfin fahimtar shugabanci.
Wannan gogewa ta aikin doka, ta zama ginshiƙin nasararsa na gudanarwa. Kazalika,ya ba shi damar daidaita hangen nesa da tuntuɓa tare da yin taka- tsan-tsan wajen aiwatar da ayyukansa.
Ajandarsa Ta “MORE Agenda”
Ajandarsa ta ayyukan da yake ƙuzun aiwatarwa, ƙarƙashin “MORE Agenda”, Gwamna Oboreɓwori, ba wai kawai taken ba ne; tsari ne na aiki wanda ya ƙunshi kowane ɓangare na ayyukan da son aiwatarwa ƙarƙashin mulkinsa
A Ƙarƙashin Jagorancinsa:
An kammala ayyukan tituna sama da 513 da suka shafe kusan kilomita 1,500, ban da kuma waɗanda ake kan ci gaba da gudanarwa a halin yanzu.
Tashar jiragen sama kamar ta ‘PTI Junction, Enerhen, shataletalen DSC, da gadar sama ta Effurun, sun yi matuƙar sake fasalin biranen jihar.
Waɗannan ayyuka, musamman waɗanda aka rarraba a dukkanin gundumomin majalisar dattawa guda uku, suna nuna manufar ci gaban da aka samu tare da nuna cewa; babu wata al’umma da aka bari a baya.
Amma hangen nesansa, ya wuce kwalta da gadoji kaɗai. Ya game mutane, ba kawai wurare ba; gina amana, ba kawai ababen more rayuwa ba.
“Wajibi ne ci gaba ya zama wani abu da ya shafi kowa da kowa, a ko’ina cikin Jihar Delta,”.
Ilimi A Matsayin Tushen Ci Gaba
Ganin cewa, ilimi shi ne tushen ci gaba, gwamnatin Oboreɓwori ta sanya hannun jari a makarantu da ɓangarorin horarwa.
Kama daga sabunta tubalan ajujuwa, ɗakunan gwaje-gwaje da cibiyoyin ICT zuwa ɗaukar sabbin ma’aikatan koyarwa da na sauran ma’aikata sama da 5,500, sannan ana sake fasalin sashen ilimi na Jihar Delta, domin nan gaba.
Sama da ɗalibai 60,000 ne aka raba wa tallafin kuɗi sama da Naira biliyan 1, yayin da aka inganta kwalejojin fasaha da cibiyoyin koyar da sana’o’i, domin bai wa matasa sana’o’in dogaro da kawunansu.
Saƙon a bayyane yake cewa: a cikin Oboreɓwori ta Jihar Delta, kada a bar yara a baya.
Kula da kiwon lafiya da kwanciyar hankali,
Tsarin kiwon lafiya na Jihar Delta ya shaida juyin- juya-halin da aka samu a ƙarƙashin kulawarsa.
Kazalika, cibiyoyin kula da lafiya a matakin farko a dukkanin ƙananan hukumomi 25, ana kan gyara su tare da sabunta su da kuma kayan aiki.
Asibitin Ƙwararru na Asaba a halin yanzu, yana alfahari da kayan aikin binciken da samu irin wanda duniya ke tunƙaho da su, gami da MRI, CT da sassan ɓangaren nan wankin ƙoda.
“Wannan wani babban ci gaba ne a ƙudurinmu na samar da kiwon lafiya na duniya ga al’ummar Jihar Delta,” in ji Dakta Peace Ighosewe, babban daraktan kula da lafiya na asibitin.
Haka zalika, an faɗaɗa ɗaukar nauyin inshorar lafiya, sannan kuma Shirin Tallafin Lafiya na Jihar Delta a halin yanzu, ya tallafa wa dubunnan ‘yan ƙasa masu rauni waɗanda a baya ba su da damar samun kulawa ta yau da kullum.
Ƙarfafawa Ta Hanyar Samar Da Damammaki
Dangane da alƙawarinsa na “Samar da damammaki ga kowa da kowa”, gwamnatin Gwamna Oboreɓwori, ta yi yunƙurin ƙarfafa matasa da mata ta hanyar taimaka musu.
Sama da ’yan asalin Jihar Delta 250,000 ne suka ci gajiyar ayyukan jin daɗin jama’a da ake yi wa manoma, masu sana’a, mata da kuma nakasassu.
A ɓangaren aikin noma, yana tallafa da kayan aikin gona, samar da bashi, domin samun damar dogaro da kai.
Matasan manoma a halin yanzu, suna aiki a gungu na haɗin gwiwa tare da samar da abinci da kuma ayyukan yi a faɗin jihar.
Ladabin Tafiyar Da Harkokin Kuɗi Da Zaman Lafiya Da Kuma Kyakkyawan Mulki
Jagorancin Gwamna Oboreɓwori, ya kuma sake fasalin kuɗin gwamnati. Inda ya ɓullo da tsarin bin diddigin kasafin kuɗi a zamanance, ya kuma daidaita ma’aikatan gwamnati tare da aiwatar da sabon tsarin nan na mafi ƙarancin albashi na N77,500 ga ma’aikata, tana ɗaya daga cikin Jihohin Nijeriya na farko da suka fara yin hakan.
Haka nan, ta hanyar ba da fifiko ga gaskiya da riƙon amana, ya kawar da basussukan fansho da aka daɗe ana bin su, ta hanyar samar da Naira biliyan 40 da tsarin biyan albashi a zamanance, don kawar da ma’aikatan bogi.
Waɗannan gyare-gyare, sun ƙara wa ma’aikata ƙwarin gwiwa, sannan kuma sun sa Jihar Delta yin ƙaurin suna wajen sanin ilimin tafiyar da harkokin kuɗi.
A al’amuran tsaro da kwanciyar hankali kuwa, ya kasance wanda ya gina gada, ta hanyar tattaunawa akai-akai tare da ƙungiyoyin matasa, sarakunan gargajiya da shugabannin al’umma, babu shakka ya wanzar da zaman lafiya a jihar da ta jima tana fama da ƙalubale.
Tallafin da gwamnatinsa ke bai wa jami’an tsaro, ya sake ƙarfafa jami’an tsaron tare da sanya Jihar Delta a matsayin guda daga cikin jihohin da suka fi tsaro a Kudu maso Kudu.
Sake Faɗaɗa Jihar Delta
Gwamna Oboreɓwori, ba cikin gida kaɗai ya tsaya ba, aikin zuba jarin da ya yi a Ƙasar Sin a baya-bayan nan ya jaddada burinsa na sanya Jihar Delta cikin taswirar tattalin arziƙin duniya.
Ko shakka bab, wannan tafiya ta mayar da hankali ne a kan haɗin gwiwa a fannin makamashi, fasaha, sauran ababen more rayuwa, musamman wajen bayar da damar iskar gas, don tsabtace makamashi da faɗaɗa masana’antu a jihar ta Delta.
Haka zalika, ya kuma sabunta tsarin shari’a tare da sabbin gine-ginen manyan kotuna da kyautata jin daɗin alƙalai, da sarrafa shari’o’i ta hanyar amfani da kayan zamani, duk don neman ingantaccen tsari na adalci.
Yin Suna Da Kuma Barin Tarihi
Ƙoƙarin da ya yi a cikin shekaru biyu kacal, yasa Gwamna Oboreɓwori ya yi suna:
Ya samu lambar yabo a matsayin;
Gwamnan Jihar a Silɓerbird (2023)
Sai Thisday/Tashi Gwamnan Shekara (2024)
Gwamnan Ɓanguard na Shekara (Infrastructure) 2024.
ShareTweetSendShare MASU ALAKAকীওয়ার্ড: a halin yanzu Jihar Delta
এছাড়াও পড়ুন:
Gwarzuwar Shekarar 2025 Sanata Oluremi Tinubu
Uwargidan Tinubu Ta Ƙaddamar Da Ɗakin Karatu Na E-learning A Zamfara Sanatan Bauchi Ta Arewa Ya Fice Daga Jam’iyyar PDPHar ila yau, shirin nan nata Mata A Aikin Noma, ya bai wa matan karkara sama da 20,000 tallafi da horarwa da ƙara samun kuɗin shiga ga iyalai da kuma wadatar da al’umma. Kazalika, shirin Tallafin Ilimi, ya samar wa fiye da ɗalibai 3,000, guraben karatu, kwamfiyutoci da kuma jagoranci na gari. Ga tsofaffi kuma, Asusun Tallafa wa Tsofaffi ya bai wa tsofaffi 5,000 alawus-alawus da kula da lafiyarsu tare kuma da maido da martabar musamman waɗanda aka yi watsi da su, aka kuma manta da su.
Lokacin da iftila’i ya afku a Jihohin Filato da Benuwe a tsakiyar 2025, ba saƙo ta aike da shi; cikin gaggawa ta garzaya domin jajanta musu. Ta ziyarci waɗanda abin ya shafa, ta jajanta wa waɗanda suka rasa matsugunansu, sannan ta bayar da gudummawar Naira biliyan ɗaya ga kowace jihohin guda biyu. Daga baya a watan Agusta, ta ba da irin wannan agaji da ya kai kimanin Naira biliyan ɗaya ga al’ummomin da ambaliyar ruwa ta shafa a Jihar Neja tare da buhunhunan shinkafa da kayan sawa 2,000.
A watan Satumba, ta mayar da bikin cikarta shekaru 65 zuwa hidimar ƙasa, inda ta tara kuɗi kimanin Naira biliyan 20.4, domin kammala ginin ɗakin karatu na ƙasa da aka daɗe ba a yi ba tare da yin watsi da shi a Abuja. Sannan, ta ƙi karɓar wasu kyaututtuka da aka ba ta, wanda hakan ke nuna kyakkyawan shugabanci na-gari.
Tausaya Wa Nakasassu
Tausayinta ga nakasassu ya bayyana a fili cikin shirin nan ‘Renewed Hope Initiatiɓe’, a ɓangaren nan na koyar da sana’a’i, wanda ya horar da aƙalla mutum 1,200 ilimin kwamfuta, samar da ‘yan kasuwa tare da horar da wasu. Ta kuma ba da tallafin kiwon lafiya da wayar da kan jama’a tare da tantance ‘yan Nijeriya sama da 100,000 masu fama da cututtukan hawan jini, ciwon siga da kuma matsalar ido, domin tabbatar da ko suna ɗauke da cututtukan tare da ɗaukar matakan gaggawa.
Ta hanyar dagewa wajen ganin shirin ya tafi yadda ya kamata, Sanata Tinubu ta gabatar da kyakkyawan tsari, domin aiwatar da ayyukan jin ƙai. Dagewarta kan nuna gaskiya, ya sa shirin RHI ya samu karramawa daga ƙungiyoyin farar hula da sauran abokan ci gaban ƙasa da ƙasa.
Sabunta Harkokin Ilimi
Tsohuwar malamar makaranta, Sanata Tinubu na kallon ajujuwa a matsayin wurin da aka samar da sabbin sauye-sauye. Shirin da ta samar na matasa masu ilimi, wanda aka ƙaddamar a shekarar 2024, aka kuma sake faɗaɗa shi a 2025, na tallafa wa ɗalibai masu hazaƙa, waɗanda iyayensu ke da ƙaramin ƙarfi (Talakawa), wanda ya dace da su tare da ba su shawarwari, musamman ta fuskar harkar ilimin kimiyya da fasaha. Fiye da ɗalibai 1,200 a halin yanzu sun samu damar shiga shirin, wanda ke nuni da cewa; sama da kashi 95 cikin 100 na waɗanda suka rabauta, ba su taɓa mantawa da wannan abin alhairi da aka yi musa ba.
Tasirin Abin Da Za A Iya Ƙirgawa Da Kuma Wanda Ke Shafar Ruwa Kai Tsaye
A duk fadin Najeriya, za a iya ƙirga ayyukanta, ba kawai a ƙididdiga ba, a cikin labarai.
Mata manoma 20,000 a halin yanzu, suna samun kuɗin shiga akai-akai, saboda tallafin noma da horo na RHI. Dubban ɗalibai, sun faɗa kasadar ficewa daga makarantusu, amma yanzu ƙarƙashin wannan shiri nata, sun koma azuzuwansu sakamakon bayar da tallafin karatun da ta yi.
Haka zalika, sama da ‘yan Nijeriya 100,000 ne aka yi wa gwajin kamuwa da cututtuka masu tsanani daban-daban, sannan da dama daga cikinsu sun samu tallafin ceton rai. Yanzu haka, tsofaffi dubu biyar ne ke cin gajiyar alawus-alawus na yau da kullun da kuma zuwa duba lafyarsu, yayin da nakasassu kuma aka ba su kayan aiki, domin fara sana’o’insu, wasu kuma da kansu sun zama masu horar da su.
A kowane irin hali, alƙalumman na ba da labari iri guda: a ƙarƙashin Sanata Tinubu, tausayi ya zama shi ne abin aunawa, sannan kuma abubuwan da ake sa rai da su, sun tabbata.
Imani, Iyali da kuma Amfanin Shugabanci
Kasancewarta mai tsananin tausayi da gaskiya, jagora tagari, mai kuma son yin aiki ta hanyar yin haɗin gwiwa, Sanata Tinubu na ɗaya daga cikin waɗanda ke jagorantar al’ummar da samar da haɗin kai tare da tausayinsu. Ta auri Shugaba Bola Ahmed Tinubu, sannan ta daidaita buƙatun shugabancin ƙasa da iyali, imani da kuma tawali’u.
Nutsuwa da halinta da kuma ɗabi’un aikinta, sun haifar da sha’awa; har ma daga masu suka, suna sake fasalin ofishin Uwargidan Shugabancin a matsayin ɗaya daga cikin kulawa, maimakon alama. Ta nuna cewa, mulki a cikin lumana, ka iya haifar da sakamako mai kyau tare da kuma tausayi.
ShareTweetSendShare MASU ALAKA