ShareTweetSendShare MASU ALAKA Daga Birnin Sin Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20 October 19, 2025 Daga Birnin Sin Xi Jinping Ya Mika Sakon Taya Cheng Li-wun Murnar Zama Shugabar Jam’iyyar KMT Ta Kasar Sin October 19, 2025 Daga Birnin Sin Tie Ning Ta Halarci Bikin Bude Taron Karawa Juna Sani Na ‘Yan Majalisun Dokokin Kasashen Afirka October 19, 2025

.

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Dembele ya dawo PSG bayan jinyar makonni

Zakaran kyautar Ballon d’Or ta bana, Ousmane Dembele, ya shiga cikin sahun ’yan wasan ƙungiyar Paris Saint-Germain (PSG) da za ta kece raini da Bayer Leverkusen a gasar Champions League, bayan ya shafe makonni shida a jinya.

Dembele, wanda ya samu rauni a cinya yayin da yake wakiltar ƙasar Faransa a farkon watan Satumba, ya shafe makonni yana jinya a cibiyar lafiya ta musamman da ke Qatar, kafin komarwarsa atisaye a makon da ya gabata.

Gwamnonin Kano, Katsina da Jigawa sun ƙulla yarjejeniyar bunƙasa wutar lantarki Yadda Morocco ta kafa tarihin ɗaga Kofin Duniya na FIFA U20

Kamfanin Dillancin Labarai na Faransa AFP ya ruwaito cewa, kociyan PSG, Luis Enrique, zai yi farin ciki da dawowar Dembele, la’akari da yadda ƙungiyar ta ke fuskantar ƙalubalen ’yan wasa maau fama da rauni a bana.

Dembele mai shekaru 28 bai haska ba a wasan da PSG ta yi 3–3 da Strasbourg ba a gasar Ligue 1 a ranar Juma’a, amma ana sa ran zai taka rawa yayin da PSG ke fatan samun nasarar wasanni uku a jere a Gasar Zakarun Turai idan ta je baƙunta Jamus a gobe Talata.

Loic Bade, ɗan wasan bayan Leverkusen kuma abokin Dembele a ƙungiyar Faransa, ya ce babu wani “sirri na musamman” wajen taka wa Dembele birki.

A yayin da PSG ke murnar dawowar Dembele, tana kuma maraba da dawowar ‘yan wasan gabanta — Desire Doué da Khvicha Kvaratskhelia.

Sai dai har yanzu ƙungiyar na rashin ‘yan tsakiyarta, Fabian Ruiz da Joao Neves, duk da cewa kyaftin Marquinhos, wanda shi ma ya dawo daga jinya, za a tafi da shi Jamus.

A nasa ɓangaren, kocin Leverkusen, Kasper Hjulmand, wanda ya karɓi ragamar ƙungiyar bayan sallamar Erik ten Hag a watan Satumba, ya ce tsarin matsin lamba da PSG ke amfani shi a tamaula “makami ne amma kuma yana da haɗari idan ta kuskure.”

Leverkusen, wadda ta lashe Bundesliga a shekarar 2024, ta tashi kunnen doki da FC Copenhagen da PSV Eindhoven a wasannin farko na gasar Champions League na bana.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Sin Ta Yi Maraba Da Yarjejeniyar Tsagaita Bude Wuta Tsakanin Pakistan Da Afghanistan
  • Gina Kasar Sin Ta Dijital Na Kara Gaba Zuwa Sabon Matakin Amfani Da Basira
  • Mutane 3,433 Sun Rasa Rayukansu A Haɗurra 6,858 A Cikin Watanni Tara
  • Dembele ya dawo PSG bayan jinyar makonni
  • An dawo da malamai 103 da aka kora daga aiki a Zamfara
  • Binciken CGTN: An Fitar Da Sakamakon Jin Ra’ayin Jama’a Dangane Da Cikakken Zama Na 4 Na Kwamitin Kolin JKS Na 20
  • Xinjiang Ta Janyo Karin Jari A Rubu’i Uku Na Farkon Shekarar Nan
  • Wasu jiga-jigan ADC za su dawo jam’iyyarmu — Shugaban APC
  • Wasu jiga-jigan ADC za su dawo jam’iyyarmu — Shugaban Jam’iyyar APC