Trump Ya Dakatar Da Tattaunawar Kasuwanci Da Kasar Canada
Published: 24th, October 2025 GMT
Shugaban kasar Amurka Donald Trump ya sanar da kawi karshen tattaunawa da kasar Canada dangane da batun kasuwanci
Shugabann a kasar Amurka ya zargi Canada da yin amfani da kalmomin tsohon shugaban kasar Amurka Ronald Regan ta hanayar da ba ta dace ba a cikin wasu tallace-tallace akan kudaden fito, inda ya bayyana cewa; ” Saboda la’akari da halayyarsu an kawo karshen tattaunawar kasuwanci da kasar Canada.
Shugaban kasar na Amurka ya ci gaba da cewa; Cibiyar Ronald Ragan ta sanar da cea, Canada ta murguda zancen Regan yana Magana akan illolin kudin fito, kuma an yi hakan ne domin yin tasiri a cikin matakin da kotun koli ta Amurka za ta dauka akan batun da ake jiran ta fitar da hukunci nan gaba.
Cibiyar ta Regan ta wallafa sako a shafinta na X cewa; hukumar yankin Ontario a kasar Canada ta yanko maganar tsohon shugaban kasar ta Amurka da ya yi a watan Aprilu a 1987, don haka tana tunanin matakan da za ta dauka akan haka ta fuskar shari’a.
A can kasar ta Canada hukumar yankin Ontario ta sanar da cewa, maganar Regan da ta watsa ta jawo hankalin Donald Trump.
Firimiyan gundumar ta Ontario a Canada Dodge Ford ya ce; Na tabbata Trump ba zai ji dadin wannan sanarwar da mu ka wats aba.
Tun da fari, Fira ministan kasar ta Canada Mark Joseph Carney ya fada wa manema labaru cewa; Ba za mu bar Amurka ta cimma manufarta wacce babu adalci a ciki ba dangane da batun kasuwanci.”
Kasar ta Canada dai tana takaddama da Amurka akan batun kara kudaden fito da Trump yake yi kasashe abokan kasuwanci.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Gaza Tasirin Rashin Abinci Mai Gina Jiki Da Magani Zai Ci Gaba Akan Yara Da Matan Har Zuriya Mai Zuwa October 24, 2025 Iran Ta Lashe Kambun Duniya Na Kokawar Gargajiya October 24, 2025 Pezeshkian: Iran za ta gwammace takunkumi a kan mika wuya October 24, 2025 Trump: Amurka na shirin kai hare-hare a Venezuela October 24, 2025 Ivory Coast: Ayyukan ma’adinai na fuskantar tsaiko yayin da Ouattara ke neman wa’adi na 4 October 24, 2025 Dangote zai sayar da kaso 10 na hannun jarin matatar man shi October 24, 2025 Larabawan Yankin Tekun Fasha Sun Caccaki Sabon Shirin Isra’ila A Kan Yammacin Kogin Jordan October 24, 2025 Albanese: Wajibi Ne A Kawo Karshen Gwamnatin Mamaya A Falasdinu October 23, 2025 Rasha: Shugaba Putin Ya Duba Atisayen Rundunar Nukiliyar Kasar October 23, 2025 Shugaban Amurka Ya Soke Shirin Ganawa Da Takwaransa Na Rasha October 23, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunciউৎস: HausaTv
কীওয়ার্ড: a kasar Canada
এছাড়াও পড়ুন:
An Yi Fashi Da Makami A Gidan Adana Kayan Tarihin ” Louvre” Na Kasar Faransa
Da misalin karfe 9;30 na safiyar ranar Lahadi ne dai wasu mutane masu dauke da makamai su ka kutsa cikin gidan adana kayan tarihi na ” Louvre” inda su ka yi awon gaba da kayayyaki masu daraja.
Ministun harkokin cikin gidan Faransa da na al’adu sun ce; barayin sun dauki mintuna 4 zuwa 7 kadai su ka yi satar.
Da dama daga cikin kafafen watsa labarun kasar ta Faransa sun bayyana abinda ya faru da cewa ya yi kama da abinda ake gani a cikin fina-finai.
Satar dai ta jawo cece-kuce a tsakanin ‘yan siyasar kasar, yayin da kafafen watsa labaru suke yi wa lamarin isgili ta hanyar yin zane-zane.
Jaridar “La Progress” ta amabci cewa a baya ma an taba satar fitaccen zanan “Moniliza” da Leonardo Davinci na kasar Italiya ya zana.”
A wani labarin daga kasar Faransa tsohon shugaban Kasar Nicolay Sarkozi ya fara zaman Kurkuku Na Shekaru 5
A yau Talata ne za a fara kidaya lokacin zaman kurkuku na tsawon shekaru 5 bayan da wata kotu ta same shi da laifin karbar kudaden da ya yi yakin neman zabe daga tsohon shugaban kasar Libya Mu’ammar Kaddafi.
Gabanin shigarsa gidan yarin, Sarkozy ya fada wa jaridar “ La Tribune Dimanche” cewa; Ba na tsoron zaman kurkuku, zan ci gaba da zama cikin izzata.”
An dauki shekaru masu yawa ana yin shari’ar tsohon shugaban kasar ta Faransa, Nicolay Sarkozi bisa zargin da aka yi masa na cewa ya karbi kudaden da ya yi yakin neman zabe da su daga tsohon shugaban kasar Libya Mu’ammar Kaddafi a 2007.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Yemen : An yi jana’izar babban hafsan sojin kasar Shahid al-Ghamari a Sana’a October 21, 2025 Iran da Iraki sun bukaci duniya da ta dakatar da kisan kiyashin da Isra’ila ke yi a Gaza October 21, 2025 Equatorial Guinea ta zargi Faransa da karan-tsaye wa zaman lafiya a kasar October 21, 2025 Faransa : Sarkozy, ya fara zaman gidan yari na shekara 5 October 21, 2025 Gaza : Falasdinawa 97 sojin Isra’ila suka kashe tun bayan cimma yarjejeniya October 21, 2025 Iran Da Faransa Zasu Yi Musayar Fursinoni, Esfandiari Tana Daga Cikin Wacce Za’a Sallama October 21, 2025 Gaza: Isra’ila Ta Kashe Falasdinawa 57 A Cikin Sa’o’i 24 Da Suka Gabata October 21, 2025 Kakakin Majalisar Dokokin Kasar Lebanon Ya Ce Babu Wata Tattaunawa Da HKI October 21, 2025 Tom Barak: Saudiyya na gab da kulla alaka da Isra’ila a hukumance October 21, 2025 Kremlin: Rasha a shirye take don fadada hadin gwiwa da Iran a dukkanin fannoni October 21, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci