Gwamnatin Gombe Ta Ceto Yara 59 Da Aka Yi Safararsu
Published: 21st, October 2025 GMT
Wasu direbobi sun bayyana cewa tsarin ya taimaka wajen tabbatar da tsaro, ko da yake fyana jinkirta tafiya.
Wasu kuma sun ce farashin sufuri ya ɗan ƙaru sakamakon sabon tsarin.
Mutane da ƙungiyoyin farar hula sun yaba da nasarar, amma sun buƙaci gwamnati ta tabbatar da cewa yaran da aka ceto sun samu kulawa, ilimi, da sake gana su da iyayensu.
Dakta Sabo ya ce hukumar sufuri za ta ci gaba da haɗa kai da jami’an tsaro tare da faɗaɗa ayyukanta domin tallafa wa tattalin arziƙin jihar.
ShareTweetSendShare MASU ALAKAএছাড়াও পড়ুন:
An Fara Yi Wa Yara Miliyan 1.6 Rigakafi A Taraba
ShareTweetSendShare MASU ALAKA Labarai Ƴansanda Sun Kama Gungun Masu Sojan Gona Suna Aikata Laifuka A Kano October 18, 2025
Manyan Labarai Ƴan Bindiga Sun Kai Hari Ofishin Ƴansanda, Sun Kashe 2 A Kaduna October 18, 2025
Labarai Gwamnan Katsina Ya Bukaci Al’umma Su Hada Hannu Da Gwamnati Wajen Kawar Da Matsalar Tsaro October 18, 2025