Leadership News Hausa:
2025-10-21@15:45:04 GMT

Babu Rikici A Jam’iyyar APC A Nasarawa — Shugaban Jam’iyya

Published: 21st, October 2025 GMT

Babu Rikici A Jam’iyyar APC A Nasarawa — Shugaban Jam’iyya

“Sanata Wadada yana cikin rijistarmu tun da farko, kawai mun sake ba shi sabon katin zama mamba ne. Don haka, barka da dawowa gida,” in ji shi.

Dakta Bello ya ce APC za ta ci gaba da karɓar duk wanda ke son dawo wa jam’iyyar kuma yana kishin ƙasar nan.

A nasa ɓangaren, Sanata Aliyu Wadada ya ce dawowarsa jam’iyyar APC kamar komawa gida ne, domin yana daga cikin wanda suka kafa APC a Nasarawa.

“Ina cikin jam’iyyar SDP, amma ban daina goyon bayan ci gaban APC ba. Ba mu bar jam’iyyar gaba ɗaya ba, kawai mun ɗan huta na wani lokaci ne. Yanzu mun dawo,” in ji shi.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Siyasa Tinubu Ya Taya Kwankwaso Murnar Ranar Haihuwa, Ya Jaddada Abotarsu October 20, 2025 Siyasa Tsohon Ɗan Majalisar Bayelsa Ya Shawarci Jonathan Ya Guji Neman Takara A 2027 October 17, 2025 Siyasa Gwamnan Edo Ya Umarci Kwamishinoni Su Riƙa Sanya Hular Tinubu October 16, 2025

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Jami’an Tsaro Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar #FreeNnamdiKanuNow A Abuja

 

Gamayyar Jami’an tsaron sun hada da Rundunar ‘yansandan Nijeriya (NPF) da Guards Brigade, DSS da NSCDC, inda suka tsaurara matakan tsaro a kusa da fadar shugaban kasa, tun ranar Lahadi.

 

Sun kafa shingaye a manyan hanyoyin da suka kai ga fadar shugaban kasa (Villa), Majalisar Dokoki ta kasa, hedikwatar Kotun daukaka kara, hedikwatar sojoji da kuma dandalin taro na Eagle Square.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Labarai Wani Mai Taɓin Hankali Ya Kashe Mutum 1, Ya Raunata 3 A Taraba October 20, 2025 Manyan Labarai ‘Yansanda Sun Kama Alburusai 400 A Delta October 20, 2025 Labarai Arewa Ta Samu Kashi 56% Na Muƙaman Gwamnatin Tinubu — Shugaban FCC October 19, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Kakakin Majalisar Dokokin Kasar Lebanon Ya Ce Babu Wata Tattaunawa Da HKI
  • Tinubu Ya Taya Kwankwaso Murnar Ranar Haihuwa, Ya Jaddada Abotarsu
  • APC ta rage wa Mata kuɗin tsayawa takara a Borno
  • Arewa Ta Samu Kashi 56% Na Mukaman Gwamnatin Tinubu inji  Shugaban FCC
  • Jami’an Tsaro Sun Tarwatsa Masu Zanga-zangar #FreeNnamdiKanuNow A Abuja
  • Arewa Ta Samu Kashi 56% Na Muƙaman Gwamnatin Tinubu — Shugaban FCC
  • Kissoshin Rayuwa: Sirar Imam Al-Hassan (a) 151
  • Kissoshin Rayuwa: Sirar Imam Al-Hassan (a) 150
  • ‘Yan Siyasa 11 Da Suka Faɗa Dambarwar Takardar Shaidar Karatu Ta Bogi