Leadership News Hausa:
2025-10-24@22:42:04 GMT
Jam’iyyar NNPP A Kaduna Ta Ƙaryata Batun Tsige Shugabanta
Published: 24th, October 2025 GMT
Ya tabbatar da cewa jam’iyyar NNPP a Kaduna tana cikin haɗin kai da zaman lafiya, inda ya bayyana batun tsige shugaban a matsayin yunƙurin ƙirƙirar rikici da tashin hankali a cikin jam’iyyar.
ShareTweetSendShare MASU ALAKAএছাড়াও পড়ুন:
Sojoji Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 50, Sun Daƙile Hare-Hare A Borno
Wasu daga cikin sojojin sun ji rauni amma suna cikin ƙoshin lafiya.
Haka kuma, wasu gine-gine da motocin da ke kusa sansaninin sun lalace yayin artabun.
Rundunar sojin ta yaba da jarumtar dakarunta, tare da tabbatar da cewa za ta ci gaba da kare ƙasar daga duk wata barazana.
ShareTweetSendShare MASU ALAKA