Ma’aikatar Ilimi, Kimiyya, Fasaha da Kirkire-Kirkire ta Jihar Borno ta bayar da umarnin rufe dukkan makarantun Firamare da Sakandare na gwamnati da masu zaman kansu na tsawon kwanaki biyu domin gudanar da aikin rigakafin cututtukan ƙyanda da shan inna. Sanarwar umarnin rufe makarantun ta fito ne daga ofishin Kwamishinan Ma’aikatar, a ranar Talata, a birnin Maiduguri.
Labarin yi wa Kiristoci kisan kiyashi a Najeriya ƙarya ne – Sarkin Musulmi Fashewar tankar mai ta yi ajalin mutum 30 a Neja A cewar sanarwar, za a rufe makarantun daga ranar Alhamis, 23 ga Oktoba,
zuwa Juma’a, 24 ga watan Oktoba, 2025. An kuma umarci dukkan makarantun da su ci gaba da ayyukansu daga Litinin, 27 ga Oktoba, 2025, kamar yadda aka saba. An bayyana cewa rufe makarantun na da nasaba da Ranar Rigakafi ta Kasa na shekarar 2025, wanda Ma’aikatar Lafiya da Ayyukan Jinƙai ta Jihar Borno ta shirya. Sanarwar ta ce aikin rigakafin zai shafi yara masu watanni 9 zuwa shekaru 14 domin rigakafin ƙyanda (Rubella), sai shekaru 0 zuwa watanni 59 domin rigakafin shan inna (Polio). Gwamnatin ta bukaci dukkan shugabannin makarantu da sakatarorin ilimi na kananan hukumomin jihar da su tabbatar da bin wannan umarni na rufe makarantu na tsawon kwanaki biyu.
উৎস: Aminiya
কীওয়ার্ড: Rufe Makarantu
rufe makarantun
এছাড়াও পড়ুন:
Xinjiang Ta Janyo Karin Jari A Rubu’i Uku Na Farkon Shekarar Nan
Tun daga shekarar 2012, gwamnatin tsakiya ta kasar Sin, ta ware kudaden da suka haura yuan biliyan 200, karkashin tsarin tallafi na hadin gwiwar sassa biyu ga jihar ta Xinjiang, wanda hakan ya taimakawa jihar wajen hawa turbar samun ci gaba mai inganci. (Saminu Alhassan)
ShareTweetSendShare MASU ALAKA
Daga Birnin Sin Tawagar Likitocin Sin Ta Samar Da Tallafin Jinya Ga Kananan Yara Kyauta A Togo
October 19,
2025 
Daga Birnin Sin An Bude Taron Sanin Makamar Aiki Na Cika Shekaru 80 Da Kafuwar MDD A Wuhan Na Kasar Sin October 18, 2025

Daga Birnin Sin Kamfanin Gine-Gine Na CCECC Ya Fara Gina Wani Titin Mota Da Zai Rage Cunkoso A Birnin Abuja Na Tarayyar Najeriya October 18, 2025