Leadership News Hausa:
2025-12-08@17:42:09 GMT

Ƴan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC Uku Da Wasu

Published: 24th, October 2025 GMT

Ƴan Bindiga Sun Sace Ma’aikatan INEC Uku Da Wasu

Wasu jami’an Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Kasa (INEC) guda uku da ke hanyarsu ta zuwa jihar Anambra domin shirye-shiryen zaben gwamna na ranar 8 ga Nuwamba, sun shiga hannun ‘yan bindiga a jihar Kogi.

Rahotanni daga mazauna yankin sun bayyana cewa an yi garkuwa da jami’an ne a ranar Talata, a ƙauyen Aloma da ke ƙaramar hukumar Ofu ta jihar Kogi.

Tinubu Ya Rantsar Da Amupitan A Matsayin Sabon Shugaban INEC Amupitan Ya Isa Majalisar Dattawa Domin Tantance Shi A Matsayin Sabon Shugaban INEC

Sienna da suka ke tafiya da ita ya bayyana a cikin wani kiran waya cewa ƴan bindigar sun tare hanya, suka buɗe musu wuta, har suka lalata gilashin gaban motar, lamarin da ya tilasta musu tsayawa.

A cewar Direban motar, dukkan fasinjojin da ke cikin motar an yi garkuwa da su, ciki har da matarsa, baya ga jami’an INEC uku da kuma wasu fasinjoji uku da ke cikin motar da suke tafiya tare da su.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Manyan Labarai Gwarzon Gwamnan 2025, Biodun Abayomi Oyebanji October 24, 2025 Manyan Labarai Nnamdi Kanu Ya Sake Bayyana A Kotu Ba Tare Da Lauya Ba, Zai Kare Kansa Da Kansa October 24, 2025 Manyan Labarai Ƙarfin Niyyar Manzon Allah (SAW) Da Matakinsa Na Aƙlul A’ala October 24, 2025

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

HOTUNA: Dalibai 100 da aka sace sun iso Minna

A yammacin Litinin din nan daliban da ’yan bindniga suka sace a Makarantar St. Mary da ke Papiri a Jihar Neja sun dawo.

 

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • HOTUNA: Dalibai 100 da aka sace sun iso Minna
  • ’Yan bindiga sun hallaka mutum 4, sun sace mata 4 a Sakkwato
  • ’Yan bindiga ya hallaka mutum 4, sun sace mata 4 a Sakkwato
  • Ma’aikatar Ayyuka da Sufuri ta Jigawa Ta Bada Kiyasin Kasafin Kudi na Sama da Naira Biliyan 161
  • Ma’aikatar Shari’a ta Jihar Jigawa ta Kare Kasafin Kudin 2026 a Gaban Majalisa
  • ’Yan bindiga sun harbe ɗan sanda har lahira a Edo
  • Yan Sanda Sun Kama Muhuyi Magaji, Tsohon Shugaban Hukumar Yaki da Cin Hanci a Kano
  • Na’im Kassim Ya Yi Suka Akan Shigar Kasar Cikin Kwamitin Tattaunawa Da “Isra’ila” Kai Tsaye
  • Gwamnatin Iraki Ta Kore Saninta Da Shigar Da Sunayen Hizbullah Da “Ansarullah” A Cikin Na ‘Yan Ta’adda
  • ’Yan sanda sun kama tsohon shugaban PCACC, Muhuyi Rimin Gado a Kano