Leadership News Hausa:
2025-11-02@06:25:18 GMT

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

Published: 5th, July 2025 GMT

Abin Da Ya Sa Ilimi Yake Da Muhimmanci Ga Rayuwar Al’umma (8)

Wacce irin gudunmwa kafofin samun ilimi suke badawa ta yadda za a samu hanyar kara ilimi

A kokarin da ake yi na yadda za a samar da dama wadda kowa zai iya samun ilimi mai kuma inganci,ta kuma kafofin sadarwa na zamani. Hanyoyin koyo da kafofin sadarwa na zamani,kamar digirin da ake yi saboda yin karatun digiri ta kafar sadarwa ta zamani,da kuma a kasnce kamar ana cikin aji ne,saboda a ba dalibai wata dama wadanda kuma suka kasance daga wuraren da suka bambanta, manufa anan itace yadda suka zo daga wurare daban daban.

Rin wannan ci gaban wanda ya kan kasance ga mutane ko al’umma daban daban,wadanda zasu iya fuskantar bambanci saboda daga wurin da suka fito, lamarin kudi,ko kuma sauran wasu dalilai na dabaru ko salon ilimi.

Alal misali,yadda aka samu tafarkin tsarin ilimi ta kafar sadarwa ta zamani,musamman ma digiri,wanda hakan ya ba dalibai dama su kammala iliminsu ba tare da bata lokaci ba,ba tare da rasa ingancin abin ba.Su wadannan tsare tsaren karatun suna taimakawa manya wadanda suke yin aiki,Iyaye,da kuma sauran al’umma wadanda suke da zummar ganin sun samu shiga tafarkin samun aikiand.Ta bada dama ga wadanda suke son samun damar yin karatu,ta hakan ne za su iya samun damar mallakar takardun sheda na digiri,a cin lokaci ba mai tsawo ba,wato kamar shi irin zabin yaba da dama abin bay a tsaya kan lamarin kashe kudade masu yawa ba, ya samu damar inganta ko samun ilimi mai zurfi wanda hakan wani mataki ne na samun daidaituwar bambancin da ake da shi yadda ake samun bambance- bambance na ilimi a a kasashen duniya.

Bugu da kari ire-iren su nayoyin kara karatu na kafafen sadarwa na zamani,suna taimakawa masu koyo su samu taimakon kasashen waje ko samun damar yadda za su gana da tsararrakinsu a duniya,kai harma su samu damar wani lokaci da zasu damar tattaunawa wadda zata taimaka masu.Irin ita damar idan aka same ta,tana tabbatar da kamar yadda shi ilimi wanda bai da wata iya da za ace kar ya wuce ta,bunkasa ilimi wata dama ce wadda kowa yake son cimmawa. Idan har aka samu damar yin amfani da fasaha, hakan yana bada muhimmaiyar dama ta samun samar da daidaituwar ilimin da ake da shi tsakanin wannan kasa da waccan.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Ƙasashe 12 da suka samu tikitin Kofin Nahiyyar Afrika na mata

A ci gaba da wasannin neman shiga gasar cin kofin Nahiyyar Afirka na 2026 da ƙasar Morocco zata karɓi baƙunci, yanzu haka ƙasashe 6 sun samu nasarar shiga gasar.

Ƙasashen da suka samu tikitin sun haɗa da mai masaukin baƙi: Morocco  da Najeriya da Zambia da Tanzania da Malawi da Algeria da Ghana da Senegal da Kenya da Burkina Faso da Cape Verde da Afrika ta Kudu.

Gwamnan Bauchi na neman ƙirƙirar sabbin ƙananan hukumomi 29 ACF ta mara wa gwamnatin Tinubu baya

Wannan dai ita ce gasa karo na 14 da za a buga a tarihi daga ranar 17 ga watan Maris zuwa 3 ga watan Afrilu na 2026.

Ƙasashen da suka kai wasan kusa da na ƙarshe a Kofin Nahiyyar Afirkan za su wakilci nahiyar a Kofin duniya na mata da za a buga a ƙasar Brazil a 2027.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Kofin kofi mafi tsada a duniya ya shiga kasuwa a kan Naira miliyan 1.5m
  • Gwamnatin Jihar Kwara Ta Kafa Kwamitoci 2 Don Tantance Wadanda Suka Yi Ritaya
  • Xi: A Shirye Sin Take Ta Hada Hannu Da Canada Wajen Mayar Da Dangantakarsu Bisa Turbar Da Ta Dace
  • Trump Ya Ayyana Nijeriya A Matsayin Ƙasar Da Rayuwar Kiristoci Ke Cikin Hatsari
  • Gwamnatin Yobe ta ƙaddamar da shirin amfani da ma’adanai
  • Allah Ya Kai Manzon Allah (SAW) Muƙami Na Babban Yabo A Cikin Komai
  • Sin Da Amurka Suna Taimaka Wa Juna Da Samun Wadata Tare
  • An Gudanar Da Taron Kasa Da Kasa Na Tattaunawa Kan Kirkire-kirkire Da Bude Kofa Da Raba Damar Samun Ci Gaba A Colombo
  • Gobara ta tashi a babban kanti a Abuja
  • Ƙasashe 12 da suka samu tikitin Kofin Nahiyyar Afrika na mata