Ma’aikatar Kasuwanci Ta Kasar Sin: Sin Za Ta Kyautata Matakan Takaita Fitar Da Ma’adanan Farin Karfe Na Rare Earth
Published: 17th, October 2025 GMT
Dangane da harajin 100% da Amurka ta sanya wa kayayyakin Sin, He Yongqian ta ce, Sin ba ta ji dadin matakan na Amurka ba, kuma tana adawa da su da babbar murya. Ta kuma yi fatan Amurka za ta dauki kyawawan sakamakon tattaunawar ciniki da kasashen biyu suka samu da daraja, ta kuma gyara kura-kuranta nan take.
এছাড়াও পড়ুন:
Cinikin Kasashen Waje na Iran Ya Zarce Dala Biliyan 76.5
Cinikin kasashen waje na kasar Iran a cikin watanni takwas na farko na bana ya kai tan 131,540, wanda darajarsa ta kai dala biliyan 76.5. kwatankwacin tagomashi na kashi 1.53% idan aka kwatanta da bara warhaka.
Bayanin da aka samu daga hukumar kwastam ta Iran ya ce: “A wannan lokacin, an fitar da tan 105,231,000 na kayayyaki daban-daban, wadanda darajarsu ta kai dala biliyan 37, zuwa kasashe daban-daban.
Wannan adadi yana wakiltar karuwar kashi 1.17% idan aka kwatanta da wannan lokacin a shekarar da ta gabata.
A daya bangaren kuma ” Iran ta kara fitar da kayayyaki zuwa ga Kungiyar Tattalin Arziki ta Eurasia (EAEU), kimanin shekaru biyu bayan yarjejeniyar cinikayyar ‘yanci da aka sanya wa hannu tsakanin Tehran da kungiyar ta fara aiki a watan Disamba na 2023, a cewar sabbin bayanai daga Hukumar Kwastam ta Iran (IRICA).
A cewar alkaluman da aka fitar a ranar Asabar, fitar da kayayyaki daga Iran zuwa ga Kungiyar Tattalin Arziki ta Eurasia wadda Rasha ke jagoranta ya kai dala biliyan 1.46 a cikin watanni takwas da suka wuce a ranar 21 ga Nuwamba, 2025, wanda ya nuna karuwar kashi 11% idan aka kwatanta da wannan lokacin a bara.
Yawan kayayyakin da aka fitar shi ma ya karu da kashi 10%, inda ya kai tan biliyan 3.888 a wannan lokacin.
Jigilar kayayyaki zuwa Rasha ta karu da kashi 12% a darajar kayayyaki da kuma kashi 9% a girman kayayyaki, yayin da fitar da kayayyaki zuwa Belarus ya karu da fiye da kashi 50% tsakanin Afrilu da Nuwamba, a cewar wannan bayanai.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Najeriya : Sojoji sun kubutar da yan mata 12 da mayakan ISWAP November 30, 2025 An sake zabar Eto’o a matsayin Shugaban Hukumar kwallon kafa ta Kamaru November 30, 2025 Shugaban Najeriya Ya Mika Sunaye Sabbin Jakadun Kasar su 32 Ga Majalisa Domin Tantancewa November 30, 2025 Hizbullah Ta Bukaci Shugaban Cocin Katolika Na Duniya Yayi Tir Da Hare-haren Isra’ila November 30, 2025 Iran: Kalaman Da Trump Yayi Na Rufe Sararin Samaniyar Kasar Venuzuwela Ya Sabama Doka. November 30, 2025 Shugaban Pakistan Yayi Kira Da A Gudanar Da Bincike Kan Laifukan Yaki Da HKI Ke Tafkawa November 30, 2025 MDD Ta Bukaci Isra’ila Da ta Kawo Karshen Mamayar Da Tayi wa Yankunan Falasdinawa November 30, 2025 Kissoshin Rayuwa: Sirar Imam Al-Hassan (a) 163 November 29, 2025 Iran A Shirye Take Ta Maida Martani Mai Kan Kan Duk Wata Barazanar Tsaro November 29, 2025 Iran Ta Kakkabo Jiragen Yakin HKI Fiye Da 196 A Yakin Kwanaki 12 November 29, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci