Dantsoho ya sanar da haka ne, bayan kaddamar dashi a matsayin Mataimakin Shugaban Kungiyar a kwanan baya a wani taro kan harkokin Tashoshin Jiragen Ruwa na duniya da aka gudanar.

 

Kazalika, Dantsoho ya ci gaba da cewa, zai mayar da hankali ne, kan wanzar da tsarin da NPA, ta sanya a gaba da kara karfafa hadaka, musaman domin a habaka samar da sauki a fannin gudanar da hada-hadar Tashohin Jiragen Ruwa da ke a Afrika ta Yamma.

 

Idan za a iya tunawa, harkar gudanar da Tashoshin Jiragen Ruwa na Afrika ta Yamma na fuskantar kalubale da suka hada da, yin aiki da kayan da suka dade da rashin samar da dawamammen tsari da kuma rashin rungumar yin aiki da  kayan aiki na zamani.

 

Sai dai, ya sanar da cewa, ta hanyarin amfani da kayan aikin zamani, hakan zai bai wa Hukumarsa damar kara samun masu zuba hannun jari a fannin.

 

“Wannan nuyin da aka dora min, zai kara bani wata damar ta kara yin aiki tukuru wajen daukar matakan kara saita ayyukan Tashoshin Jiragen Ruwa da a yankin na Afirka ta Yamma tare da kuma kara habaka tattalin arziki, “Inji Shugaban.

 

Ya kuma nanata cewa, zai tattabatar da ya joranci ganin ana yin amfani da fasahar zamani, musamman domin a kawar duk wani shinge na hada-hadar kasuwanci da zai haifar da wani jinkiri.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Tattalin Arziki Gwamnatin Tarayya Ta Bukaci’ Yan Nijeriya Su Rika Sayen Kayan Da Aka Sarrafa A Gida October 11, 2025 Tattalin Arziki Birnin Tarayya Zai Taimaka Da Tara Kudin Shiga Daga Fannin Da Bai Shafi Mai Ba — Dantsoho October 10, 2025 Tattalin Arziki An Zuba Jarin Dala Biliyan 5.2, An Sa Hannu Kan Yarjejeniyoyi 47 A Taron Tattalin Arziƙin Bauchi  October 10, 2025

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Tashoshin Jiragen Ruwa

এছাড়াও পড়ুন:

Ziyarar Da Larijani Ya Kai Pakistan Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Kara Dankon Zumunci

Ma’aikatar harkokin wajen kasar Pakistan ta bayyana ziyara da babban sakatare tsaron kasar Iran Dr Ali Larijani ya kai kasar a matsayin babban ginshiki a alakar dake tsakanin Tehran da kuma Islam Abad , domin ya kara karfafa danganatar dake tsakanin a bangarorin siyasa, tattalin arziki, da kuma tsaro dake tsakanin kasashen makwabtan juna.

Kasashen iran da Pakistan masu makwabtaka da juna za su iya taka muhimmiyar rawa wajen ciyar da yankin gaba ta hanyar yin aiki tare da karfafa dangantaka, musamman a yanayin da ake ciki, domin kasashen biyu baya ga aladu da addini da suka yi tarayyar, a bangaren tarihi ma sun yi nisa.

Babban sakataren tsaron kasar iran Dr Ali larijani ya kai ziyara ne kasar Pakistan na kwanaki 2, inda ya gana da manyan jami’an gwamnati da suka hada da fira minista , shugaban kasar, ministan harkokin waje, shugaban majalisa da kuma kwamandan hafsoshin soji na kasar ta Pakistan.

Kuma ganawar tasu ta mayar da hankali ne kan batutuwan da suka shafi yin aiki tare a bangarorin siyasa, tattalin arziki, tsaro da kuma musayar aladu, dukkan bangarorin biyu suna son kara fadada yin aiki tare a tsaron iyakoki, yaki da ta’addanci ,da dai sauransu.

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Shaikh Niam Qasem: Hizbullah ce Za ta Mayar Da Martani Lokacin Da Ya Dace Kan Kisan Kwamandanta November 29, 2025 Iran Za ta Kauracewa taron fasalta kasashen da za su halarci  gasar cin kofin duniya na shekara ta 2026 November 29, 2025 China Ta Gargadi Amurka Akan Batun Yakar Kasar Venezuela November 28, 2025 Palasdinu: Kwamandoji Biyu Na Rundunar “Sarayal-Quds” Sun Yi Shahada A Yammacin Kogin Jordan November 28, 2025 Kungiyar ‘Yan’uwa Musulmi Ta Soki Shirin Trump Na Bayyanata A Matsayin Kungiyar Ta’addanci November 28, 2025 Kasashen Qatar Da Jordan Sun Yi Allawadai Da Harin “Isra’ila” A Kasar Syria November 28, 2025 Senegal: Hambararren Shugaban Kasar Guinea Bissau Ya Isa Kasar Senegal November 28, 2025 Limamin Tehran: Hadin Kai Ne Sakamakon Imani Da Ayyukan Kwarai Ne November 28, 2025 Yamen Ta Soki Kasashen Birtaniya Da Amurka Da Tsoma Baki Kan harkokin Kasarta November 28, 2025 Isra’ila Ta Kashe Mutane 10 A Wani Hari Da Ta Kai A Birinin Damaskas Na Kasar Siriya November 28, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Ministan Tsaro Badaru Abubakar Ya Ajiye Aiki
  • Paparoma Leo Na 14 Yana Ziyarar Aiki Na Kwanaki 3  A Kasar Lebanon
  • An kama ’yan bindiga 4 a Kano
  • Najeriya Ta Kara Ƙaimi Wajen Kawar da Cutar HIV Nan da 2030
  • Likitoci sun gindaya sabon sharaɗi bayan janye yajin aiki
  • Dalilin da na koma jam’iyyar ADC — Atiku
  • Iran Ta Kakkabo Jiragen Yakin HKI Fiye Da 196 A Yakin Kwanaki 12
  • Kamfanin Kera Jiragen Sama Na Airbus Ya Bukaci  A Dawo Da Jiragen Sama Samfrin  A320 Saboda Gyara
  • Lebanon ta shigar da kara ga Kwamitin Tsaro bayan Isra’ila ta Gina katanga a Yankinta
  • Ziyarar Da Larijani Ya Kai Pakistan Ta Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Kara Dankon Zumunci