Ya ce “Daga wancan lokacin zuwa yanzu, mun rasa Farsesoshi 309,wasu sun je Jami’oi masu zaman kansu a Nijeriya, sauran wasu sun je London, Saudi Arebiya, Kameroon da kuma wasu kasashe.Kwarrunmu wadanda babban jari ne suna barin aiki saboda sharuddan aikinsu babu wani abin jin dadin da zai sasu ci gaba da kasancewa wuraren aikinsu na koyarwa kamar yadda ya ce,”.

 

Sabo ya bayyana cewa kungiyar za ta fara yajin aikin mako biyu daga ranar Litinin, idan har gwamnatin tarayya ta ci gaba watsi da maganar bukatunta da kuma inganta masu sharuddan aiki.

 

“Mun yi shiru har abin ya wuce misali.Hakkin mune nu ceto jami’oin gwamnati. Idan har gwamnati ta ci gaba da yin biris da mu, ba zamu ci gaba da sa ido ba yayin da lamarin ilimi yana kara durkushewa.

 

“Da muka bada wa’adin mako biyu, gwamnati ta farakiran waya ne, daganan suka fara kiran kungiyoyi kamar na makarantun fasaha, da Kwalejojin ilimi domin su kara dagula lamarin cewar akwai wani kokarin da ake na kawo matsala samar da matsaloli kan kasafin kudin ilimi domin dakushe irin gwagwarmayar samun bukatunsu da suke kamar yadda ya yi zargi,”.

 

Tun farko ne Shugaban kungiyar na ASUU-UDUS, Farfesa. Muhammad Almustapha, ya ce taron an kira shi ne domin a sanar da ‘yan Nijeriya dangane da irin koma bayan da ake samu a ilmin Jami’oi, da kuma gazawar gwamnati ta cika ma kungiyar alkawuran data yi.

 

“Shekarun da suka gabata, kungiyar ASUU ta saba da tafiye- tafiye yajin aiki, saboda yana da matukar wuya gwamnati ta cika alkawuran da ta yi. Abin ya zama alkawari bias wani alkawarin da, ba za’a cika ba duk kuma wani tunanin da kungiyar take abin ya zama kanzon Kurege kama yadda ya jaddada”.

 

Kungiyar ta yi kira da gwamnati ta dauki mataki na gaggawa domin ta kawo karshe karshen yadda kwararru suke barin aikin koyarwa, domin a shawo kan kara lalacewar ilimin jami’a a Nijeriya.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Ilimi Yajin Aiki: Malaman Jami’a Sun Ce Barazanar ‘Ba Aiki, Ba Biya’ Ba Zata Tsorata Su Ba October 13, 2025 Ilimi Gwamnatin Katsina Ta Rufe Makarantu 32 Masu Zaman Kansu Da Ba Su Da Lasisi October 10, 2025 Ilimi Minista Nnaji Ya Yi Ƙarar Jami’ar UNN Kan Rikicin Takardun Kammala Makaranta October 6, 2025

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: gwamnati ta

এছাড়াও পড়ুন:

Gwamnan Katsina Ya Bukaci Al’umma Su Hada Hannu Da Gwamnati Wajen Kawar Da Matsalar Tsaro

 

Gwamna Radda ya jaddada cewa hukumomin tsaro kadai ba za su iya fada da ‘yan ta’adda ba, sai dai da gudummuwar ‘yan kasa. Ya yi kira ga ‘yan Nijeria da su zama masu sanya ido da kai rahotanni cikin gaggawa da bayar da ingantattun bayanai ga jami’an tsaro.

 

Ya yaba wa gwamnatin Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu bisa inganta tsaro da maido da martabar tattalin arzikin kasar nan.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Manyan Labarai Yajin Aikin ASUU: Majalisar Dattawa Ta Tsoma Baki, Za Ta Gana Da Ministan Ilimi October 18, 2025 Labarai Fitar Da Kudi Ta Haramtacciyar Hanya Na Kara Dagula Matsalar Tattalin Arziki – IMF October 18, 2025 Labarai Majalisar Wakilai Ta Gayyaci CBN Da Bankuna Kan Cire Wa Kwastomomi Kudi Ba Dalili October 18, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • ‘Yansanda Sun Kai Samame Maboyar ‘Yan Ta’adda, Sun Kwato Miyagun Kwayoyi A Gombe
  • Matasa sun yi zanga-zanga kan yunwa a Adamawa
  • Wani Soja Ya Kashe Kansa Bayan Kashe Matarsa A Jihar Neja
  • Gwamnan Katsina Ya Bukaci Al’umma Su Hada Hannu Da Gwamnati Wajen Kawar Da Matsalar Tsaro
  • Akwai Bukatar Al’umma Ta San Aikin Da Asusun Tallafa Wa Manyan Makarantu (TETFUND) Ya Yi  – Masari
  • NSCDC Ta Kama Wadanda Ake Zargi Da Lalata Kadarorin Gwamnati A Kaduna
  • ’Yan sanda sun ƙwato miyagun ƙwayoyi a Gombe
  • Jami’an tsaro sun kama ’yan bindiga 2, sun ƙone sansaninsu a Kogi
  • Gwamnatin Jigawa Ta Raba Tallafin Kayayyakin Sana’o’i A Karamar Hukumar Gagarawa