An Sanya Hannu Kan Yarjejiyar Zaman Lafiya A Gaza
Published: 19th, October 2025 GMT
Yanzu kuma za a ci gaba da tattaunawa kan yadda za a aiwatar da sauran sharuddan da ke ke kunshe a yarjejeniyar.
Masu sanya ido na ganin cewa aikin sake ginan yankin Gaza wanda aka rushe kusan daukacinsa a yakin da aka yi na shekara biyu, zai zama babban kalubale.
Wannan ce ranar da kowa ke jira -Trump
A lokacin da Donald Trump ya yi jawabi, ya bayyana yau a matsayin “ranar da kowa ya yi ta hankoro da addu’ar ganin zuwan ta.
Shugaban na Amurka ya ce “Wannan yarjejeniya mai matukar tarihi” wadda gungun shugabannin duniya suka sanya wa hannu, na nuna cewa “addu’ar miliyoyin al’umma ta karbu”.
Daga nan sai ya ce shugabannin sun samu nasarar tabbatar da “zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya”, sannan ya taya kowa murna.
Haka nan Trump ya gode wa shugaban Masar Abdul Fattah al Sisi bisa karrama shi da lambar girmamawa ta kasar ta ‘Order of the Nile’.
ShareTweetSendShare MASU ALAKAএছাড়াও পড়ুন:
Masar Ta Sanar Da Tattaunawa Da Amurka Don Shirya Sake Gina Gaza
Kasar Masar ta sanar da tattaunawa da Amurka kan batun shirya sake gina zirin Gaza bayan yakin kisan kare dangi na shekaru biyu da Isra’ila ta kaddamar kan yankin.
“Yanayin da ke faruwa a Yammacin Kogin Jordan bai yi muni kamar na Gaza ba,” in ji Ministan Harkokin Wajen Masar Badr Abdelatty a wani taron manema labarai na hadin gwiwa da takwaransa na Jamus.
M. Abdelatty ya sanar da cewa Alkahira tana tattaunawa da Amurka game da wani taron kasa da kasa da nufin sake gina yankin Gaza, bayan yakin.
A wani taron manema labarai na hadin gwiwa a Berlin ranar Talata da takwaransa na Jamus, Johann Wadephul, Abdelatty ya nuna cewa ana ci gaba da tattaunawa da Washington don sanya ranar taron, wanda Masar da Amurka za su jagoranci tare.
Yakin kisan kare dangin da Isra’ila ta kwashe shakaru biyu tana yi a Gaza ya yi sanadin mutuwar mutane sama da 70.000 a zirin galibi mata da kuma yara.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Amurka ta soke bada mafaka ga ‘yan kasashen Afirka 10 December 3, 2025 Isra’ila Ta Hana Motocin Agaji 6000 Shiga Gaza Duk Da Yarjejeniyar Dakatar Da Bude Wuta December 3, 2025 Kasar Qatar Ta Gargadi Isra’ila Game Da ci Gaba Da Keta Yarjejeniyar Dakatar Da Bude Wuta A Gaza December 3, 2025 Sharhi: HKI tana fama da karancin sojoji a dukkan rassan sojojin kasar December 2, 2025 Shugaba Pizishkiyan: Goyon Bayan Al’ummar Iran Ga Tsarin Musulunci Ne Ya Hana Abokan Gaba Cimma Manufa December 2, 2025 Shugaban Kasar Najeriya Ya Nada Janar Chiristopher Musa ( Ritaya) A Matsayin Ministan Tsaro December 2, 2025 Nigeria Ta Bai Wa Dan Takarar Shugabancin Kasar Guine Bissau Mafakar Siyasa December 2, 2025 Palasdinu: Sojojin “Isra’ila” 3 Su Ka Jikkata Sanadiyyar Taka Su Da Mota December 2, 2025 Hamas Ta Caccaki Isra’ila Game Da Hana Shigar Da Kayayyakin Agaji A Yankin Gaza December 2, 2025 Ministan Tsaron Najeriya Ya Mika Takardar Ajiye Aiki Ga Shugaban Kasa Ahmad Tinubu. December 2, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci