Kotun ta bayyana cewa mutanen sun aikata laifin sakaci da kuma jawo asarar dukiyar jama’a.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Bishiya gwamnati

এছাড়াও পড়ুন:

 Togo: An Yi Kiran Sake Yin Wata Sabuwar Zanga-zanagr Kin Jinin Gwamnati

Kungiyoyi farar da jam’iyyun adawar  siyasa a kasar Togo, sun sake yin kira da a gudanar da Zanga-zanga a ranar 16 da 17 ga watan nan na Yuli da ake ciki.

Masu Zanga-zangar dai suna son nuna kin amincewa ne da siyasar hukumar kasar da suke bayyanawa da ta kama-karya, haka nan kuma kashe wasu mutane da aka yi a Zanga-zangar da ta gabata.

Bugu da kari, kiran a yi zanga-zangar dai ya zo ne bayan kama wasu ‘yan hamayyar siyasa da aka yi da kuam kara kudin wutar lantarki, da amince da sabon tsarin mulki da ya kara bai wa shugaban kasar Faure Gnassingbe karfin iko.

Wasu fitattun masu fafutuka a kasar, sun watsa sanarwa a shafukan sada zumunta da a cikin suke yin kiran mutane su fito domin yin Zanga-zangar ta wannan watan na Yuli.

Zanga-zangar karshe da aka yi a kasar, ta yi sanadiyyar mutuwar mutane 7 kamar yadda majiyar masu fafutukar ta ambata, sai dai kuma mahukuntan kasar sun ce, mutane biyu ne kadai su ka rasa rayukansu, kuma nustewa su ka yi a ruwa.

Har ila yau majiyar ‘yan hamayyar ta ce, an kame mutane da adadinsu ya kai 60 a yayin waccan Zanga-zangar.

A ranar 17 ga watan Yuli ne ake sa ran yin zaben kananan hukumomi, da jam’iyyun hamayya suke yin kira da a dage zaben zuwa wani lokaci a can gaba, har yanyin siyasar kasar ya bayar da dama.

A gefe daya, jam’iyyar da take Mulki a kasar ta dage taron da ta shirya yi a wannan Asabar din mai zuwa domin nuna goyon bayanta ga shugaban kasa, ba tare da bayyana dalilin yin hakan ba, kamar yadda kamfanin dillancin labarun Faransa ya nakato.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  •  Togo: An Yi Kiran Sake Yin Wata Sabuwar Zanga-zanagr Kin Jinin Gwamnati
  • Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum
  • Mutum 21 sun rasu a hatsarin mota a kan hanyar Zariya–Kano
  • Hadiman gwamnan Kano sun haura 300 bayan naɗa wasu sabbi 19
  • Ayatullahi Khatami Ya Ce Hukuncin Da Ya Cancanci Trump Da Netanyahu Shi Ne Kisa Saboda Zubar Da Jinin Bil’Adama
  • Abba Ya Yi Sabbin Naɗe-naɗe A Jihar Kano
  • Neja: Cikin Wata 10 Ibtila’i Ya Lakume Rayuka Sama Da 400 – NSMA
  • Kotu ta ci tarar Natasha N5m saboda kin bin umarninta
  • ‘Yan Nijeriya Na Kewar Buhari Saboda Azabar Da Suke Fuskanta A Hannun Tinubu – Amaechi
  • ‘Yan Nijeriya Na Kewar Gwamnatin Buhari Saboda Azabar Da Suke Fuskanta A Hannun Tinubu – Amaechi