Duk da cewar bai buga wasa ko daya a gasar AFCON da ta gabata ba, wannan karon ana saran Musa zai kasance daga cikin wadanda zasu haska a gasar ta Unity Cup da kasashe zasu buga a Landan.

 

Za a gudanar da gasar cin kofin Unity Cup wanda ya kunshi Nijeriya, Jamaica, Ghana da kuma Trinidad and Tobago a filin wasa na Gtech Community mai daukar yan kallo 17,250 da ke Brentford a yammacin Landan, za a fara gasar ne da wasan kusa da na karshe a ranar Talata 27 ga watan Mayu, yayin da Trinidad & Tobago za ta kara da Jamaica, Washegari Nijeriya mai rike da kofin Afirka sau uku za ta fafata da Ghana mai rike da kofin Afirka sau hudu a wasan dab da na kusa da na karshe, wanda ake hasashen zai sake kulla gabar kwallo wadda aka shafe tsawon shekaru 74 anayi.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Arsenal Ta Kammala Daukar Martin Zubimendi Daga Real Sociedad

 

Za ka so karin bayani kan sabbin ‘yan wasan da Arsenal ke shirin dauka? ⚽

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Ƙwallon Mata: Nijeriya Ta Lallasa Tunisiya Da Ci 3-0 A Moroko
  • Ba Ni Da Niyyar Barin APC Zuwa Wata Jam’iyyar — Gwamna Zulum
  • Arsenal Ta Kammala Daukar Martin Zubimendi Daga Real Sociedad
  • Za A Fara Sufurin Ma’aikata Da Ɗaliban Kaduna Kyauta A Bas
  • Kofin Duniya: Real Madrid Za Ta Fara Da PSG A Semi Final
  • Bayern Munich Ta Fara Zawarcin Marcus Rashford
  • Gobe Za A Fara Wasannin Kofin Afirka Na Mata
  • Shawarar Ziri Daya Da Hanya Daya Na Cike Da Hangen Nesa Da Burikan Samar Da Ci Gaba In Ji Firaministan Kasar Senegal
  • Shugaban Kwamitin AU: Kasar Sin Aminiya Ce Da Za A Iya Dogaro Da Ita
  • Abba ya naɗa Ahmed Musa a matsayin Babban Manajan Kano Pillars