– Emmanuel Adegbola Aina – AIG na wucin gadi, sashen leƙen asiri

– Omolara Ibidun Oloruntola

– Hassan Abdu Yababet – CP, Kwalejin ‘Yan Sanda Jos

– Bretet Emmanuel Simon – CP Jihar Taraba

– Enyinnaya Inonachi Adiogu – CP, FCID, Gombe

– Aminu Baba Raji – CP, FCID Alagbon

– Mohammed Mu’azu Usman – CP, Tashoshin Gabas, P/Harcourt

– Festus Chinedu Oko – AIG na wucin gadi, sashen DLS, Hedkwatar

– Ronke Nurat Okunade – CP, SFU FCID Annex, Lagos

Kazalika, PSC ta amince da:

– Ɗaga darajar DCP 16 zuwa CP

– Ɗaga darajar ACP 27* zuwa DCP

– Ɗaga CSP 145 zuwa ACP, ciki har da likitoci, ma’aikatan lafiya, injiniyoyi na jiragen sama, da limamai

– Ɗaga SP 29 (na musamman na sashen kimiyyar sadarwa da aikace-aikace da AFIS) zuwa CSP

– Ɗaga DSP 38 zuwa SP

Wani ACP ɗaya bai samu damar halarta ba, don haka ba a ɗaga darajarsa ba.

Sabbin CP 16 sun haɗa da:

– Uduak Otu Ita

– Sheikh Mohammed Danko

– Charles Ezekwesiri Dike

– Nnana Oji Ama (FCID Intelligence)

– Gabriel Onyilo Eliagwu

– Abiola Reuben Olutunde

– Yakubu Useni Dankaro

– Michael Adegoroye Falade

– Aina Adesola

– Umar Ahmed Chuso

– Emefile Tony Osifo

– Innocent Ilogbunam Anagbado

– Musa Mohammed Sani

– Victor Avwerosuo Erivwode (DC SEB, FCID)

– Omoikhudu Philip

– Sylvester Edogbanya

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Yansanda

এছাড়াও পড়ুন:

‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Hakimi Yankan Rago A Zamfara

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Yawan Kadarorin Kamfanoni Mallakar Gwamnatin Sin Ya Wuce Yuan Triliyan 90 a Lokacin Shirin Raya Kasa Na 14 Na Shekaru 5 
  • Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi
  • Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire
  • Kukan al’umma kan lalacewar hanyar Dukku
  • ’Yan sanda sun kama mutum 6 kan satar zinarin N109m a Kebbi
  • ‘Yan Bindiga Sun Yi Wa Hakimi Yankan Rago A Zamfara
  • Taron Doha: Daga matakin Allawadai zuwa matakan kalubalantar laifukan Isra’ila
  • An Karrama Farfesa Adamu Gwarzo Kan Gudummawarsa Ga Bunƙasa Ilimin Jami’a A Nijeriya
  • An kama mabaraci da kuɗaɗen ƙasar waje a Ilorin
  • Barcelona Ta Farfaɗo Zuwa Matsayi Na Biyu Bayan Lallasa Valencia A Johan Cruyff