‘Yansanda Sun Kama Mutum 22 Kan Zargin Kisan ‘Yan Ɗaurin Aure A Filato
Published: 10th, July 2025 GMT
A harin, mutane 13 daga cikin baƙin suka rasu, ciki har da mata da yara.
Kakakin ‘yansandan jihar, DSP Alfred Alabo, ya bayyana cewa za a gurfanar da waɗanda ake zargin.
Daga baya kuma, Kwamishinan ‘Yansandan zai yi jawabi a hedikwatar rundunar.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku.
কীওয়ার্ড: Ɗaurin Aure
এছাড়াও পড়ুন:
Buhari Ba Mutum Ne Mai Son Abun Duniya Ba – Gowon
Ya kuma yaba wa Garba Shehu bisa rubuta littafin, yana mai cewa hulɗa da jama’a na da matuƙar muhimmanci wajen tafiyar da mulki da kuma gina ƙasa.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp