Kantoman Ribas Ya Dakatar Da Dukkanin Masu Riƙe Da Muƙaman Siyasa
Published: 27th, March 2025 GMT
Sanarwar ta umarci dukkanin waɗanda abin ya shafa da su miƙa ragamar aiki ga Sakatarorin ma’aikatun da suke jagoranta.
Idan babu Sakatare, sai miƙa ragamar ga babban Darakta mafi girma ko Shugaban Harkokin Gudanarwa.
Wannan umarni zai fara aiki daga ranar Laraba, 26 ga watan Maris, 2025.
Daga kanmu, magana ta ƙare.
কীওয়ার্ড: Dakatarwa Jihar Ribas Muƙaman Siyasa
এছাড়াও পড়ুন:
Cikin Shekaru 2, Tinubu Ya Karɓo Bashi Fiye da Shugabannin Nijeriya 3 – Obi
Ya kammala da cewa, “Gwamnatin ta yi amfani da kuɗaɗe da yawa fiye da gwamnatocin Yar’Adua, Jonathan, da Buhari jimilla, amma babu wani cigaba da aka samu.”
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp