Shugaban kasar Amurka ya dauki matakin matsin lamba kan shugabannin Afirka dangane da tarbar ‘yan gudun hijira da wadanda ya koro su daga Amurka

Gwamnatin shugaban Amurka Donald Trump, ta matsa lamba kan shugabannin Afirka 5 kan su yi maraba da bakin haure daga wasu kasashe a lokacin da Amurka ta kori su.

A wata sanarwa da kamfanin dillancin labaran Reuters ya fitar bayan ya nakalto daga wasu jami’ai da suke da masaniya kan ganawar shugaban Amurka da shugabannin kasashen Afirka biyar ya bayyana cewa; Gwamnatin shugaban Amurka Donald Trump, ta sanya matsin lamba a wannan makon kan shugabannin Afirka biyar da su yi maraba da bakin haure daga wasu kasashe idan za su bar Amurka.”

A ranar Laraba ne Trump ya karbi bakuncin shugabannin kasashen yammacin Afirka 5, Mauritania, Liberiya, Senegal, Guinea-Bissau, da Gabon, a wani karamin taron da aka shirya kawo karshensa a ranar Juma’a, a kokarin da Washington ke yi na zurfafa huldar kasuwanci da tekun Black Sea.

An gabatar da shirin ne ga shugabannin kasashen Laberiya, da Senegal, da Guinea-Bissau, da Mauritania, da Gabon, a ziyarar da suka kai fadar White House ranar Laraba, kamar yadda wani jami’in Amurka da wani jami’in Laberiya ya bukaci a sakaya sunansa.

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi

An garzaya da shi zuwa babban Asibitin Gwamnatin Tarayya da ke Birnin Kebbi, inda daga bisani likitoci suka tabbatar da rasuwarsa.

An yi jana’izarsa a babban masallacin Sarkin Gwandu, sannan aka binne shi a makabartar Dukku da ke kan hanyar Makera zuwa Kangiwa.

Jana’izar ta samu halartar jami’an kwas5tan, ‘yan uwa, abokai da sauran mu5sulmi daga sassa daban-daban na jihar.

Har yanzu al’ummar garin Filgila da kewaye na cikin tashin hankali da fargaba, kasancewar hare-haren Lakurawa na jefa su cikin zulumi.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Karamar Hukumar Birnin Kano Ta Kaddamar Da Kula Da Lafiyar Ido Kyauta
  • Lakurawa Sun Hallaka Jami’in Kwastam A Jihar Kebbi
  • DAGA LARABA: Dalilan Tashin Farashin Doya A Wasu Kasuwannin Najeriya
  • Sin Ta Daga Zuwa Mataki Na 10 A Jadawalin GII Na Kasashen Dake Kan Gaba A Fannin Kirkire-Kirkire
  • Shawarar Inganta Jagorancin Duniya Ta Haifar Da Damar Wanzar Da Daidaito Da Adalci
  • Pezeshkian: Saudiyya Na Iya Taka Muhimmiyar Rawa Wajen Samar Da Hadin Kan Kasashen Musulmi
  • ’Yan sanda sun kama mutum 6 kan satar zinarin N109m a Kebbi
  • Kakakin Majalisar Jigawa Ya Tsallake Rijiya Da Baya, Tawagar Jami’an Tsaronsa Sun Ji Rauni A Wani Hatsari A Jihar 
  • An kama mabaraci da kuɗaɗen ƙasar waje a Ilorin
  • Kasashen Larabawa da na Musulmi na taron gaggawa kan harin Isra’ila a Qatar