HKI Ta Kai Hare-Hare Kan Kurkukun Evin Na Tehran Don Kashe Ma’aikatan HKI Da Suke Cikin gidan Yari
Published: 13th, July 2025 GMT
Kakakin ma’aikatar sharia a nan Iran ya bayyana cewa shi bai da wata masaniya dangeneda cewa HKI ta kai hare-hare kan gidan yarin Evin na Tehran ne don kashe ma’aikatanta da aka kama aka kuma tsare a gidan yarin.
Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya nakalto kakakin na ma’aikatar sharia yana fadar haka a nan Tehran ya kuma kara da cewa, a cikin yakin kwanaki 12 da ya gabata jami’an tsaron kasar Iran sun kama ma’aikatan leken asirin na HKI da dama a lokacin, suna aikawa Haramtacciyar kasar Rahotanni a cikin yakin.
A lokacinda aka tambayeshi kan cewa kun gano cewa hare-haren ranar 22 ga watan Yunin da ya gabata a cikin yakin kwanaki 12, HKI ta kai wadannan hare hare kan Evin ne don halaka wadan nan ma’aikata saboda kada su fallasa aspirant? Asghar Jahangir, y ace bai da masaniya kan hakan, amma kuma dukkan ma’aikatan leken Asirin HKI da aka kama , a lokacin yakin 12 ba wanda ya ji ciwo ko aka kashe.
Asghar Jahangir ba bukaci bukaci manya-manyan kungiyoyin da abin ya shafa sun yi All..wadai da kissan fursinoni da jami’ai masu kula da gidajen yari da kuma kashe mutanen da suka ziyarar yanuwansu da suke tsare. Mutane akalla 71 ne HKI ta kashe a hare-haren.
উৎস: HausaTv
এছাড়াও পড়ুন:
Ƴan Bindiga Sun Kashe Sarkin Shuwaka Na Kanam A Filato
KADA ta yi gargaɗi cewa haƙurin jama’a ya ƙare, tana mai jaddada cewa shiru da halin ko-in-kula daga shugabanni ba za a ƙara yarda da shi ba. Sun yi kira da a tabbatar da adalci da kuma mayar da zaman lafiya a yankin, tare da nuna goyon baya ga iyalan mamacin da ɗaukacin al’ummar Garga.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp