Ana Iya Samun Masu Samar Da Kayayyaki Iri-Iri Cikin Awa Daya A Kasar Sin
Published: 22nd, July 2025 GMT
“Ba kawai girma tsarin samar da kayayyaki na kasar Sin yake da shi ba, har ma ya hade dukkanin fannoni, tare da amsawa da sauri kwarai da gaske.”
“Daga kulla kwangila zuwa samun wurin gudanarwar ayyuka bai wuce watanni 3 ba, lamarin da ya ba mu mamaki sosai!”
A ranar 20 ga wata, an rufe bikin baje kolin samar da kayayyaki na kasa da kasa karo na uku a birnin Beijing.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppকীওয়ার্ড: samar da kayayyaki na
এছাড়াও পড়ুন:
Zhao Leji Da Wang Huning Sun Gana Da Shugaban Majalisar Dattijan Kasar Madagascar
Shugaban zaunannen kwamitin majalisar wakilan jama’ar kasar Sin Zhao Leji, da shugaban majalisar ba da shawara kan harkokin siyasa ta kasar Sin Wang Huning, sun gana da shugaban majalisar dattijan kasar Madagascar Richard Ravalomanana.
Yayin ganawar, Zhao Leji ya bayyana cewa, Sin tana fatan yin kokari tare da Madagascar, don sa kaimi ga raya hadin gwiwa, da sada zumunta a tsakaninsu, da samar da gudummawa ga raya kyakkyawar makomar Sin da Afirka a sabon zamani. Kana yana fatan hukumomin kafa dokoki na kasashen biyu, za su kara yin mu’amala, da hadin gwiwa da juna, don taimakawa wajen raya dangantakar abokantaka bisa manyan tsare-tsare a tsakanin Sin da Madagascar a dukkan fannoni.
Yayin ganawar tsakanin Wang Huning da Ravalomanana, Wang ya bayyana cewa, Sin da Madagascar hakikanin abokan juna ne, yayin da ake zamanintar da kasashen. Kuma majalisar ba da shawara kan harkokin siyasa ta kasar Sin, na fatan yin mu’amala tare da majalisar dattijai ta kasar Madagascar, wajen taimakawa raya dangantakar abokantaka a tsakanin kasashen biyu.
A nasa bangare, Ravalomanana ya bayyana cewa, majalisar dattijan kasar Madagascar, na fatan yin kokari tare da kasar Sin, wajen inganta mu’amala a tsakanin hukumomin kafa dokokin kasashen biyu, don sa kaimi ga raya hadin gwiwar kasashen biyu, a fannonin tattalin arziki, da cinikayya, da zuba jari, da harkokin kananan hukumomi kasar da sauransu. Kana yana fatan kara yin mu’amala da majalisar ba da shawara kan harkokin siyasa ta kasar Sin, a fannin sarrafa harkokin kasa, da kuma sa kaimi ga daga dangantakar dake tsakanin kasashen biyu zuwa sabon matsayi. (Zainab Zhang)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp