Leadership News Hausa:
2025-03-20@11:12:42 GMT

Boko Haram Sun Yi Yunƙurin Afkawa Tawagar Gwamna Zulum

Published: 12th, March 2025 GMT

Boko Haram Sun Yi Yunƙurin Afkawa Tawagar Gwamna Zulum

Ganin halin da fasinjojin ke ciki, sojojin suka yi kukan kura kan yan ta’addan, inda hakan ya tilasta suka saki fasinjojin da suke yunkurin garkuwa dasu tare da arcewa zuwa cikin daji.

 

Hakan ya sanya Sojojin kutsa kai cikin dajin domin farautar yan ta’addan, al’amarin da ya basu nasarar halaka wasu yan ta’adda da kwato makamai da babura.

 

Bugu da kari kuma, babu ko mutum daya a cikin ayarin da ya samu rauni ko kwalzani, amma daga bisani sun kubutar da fasinjojin guda 7.

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Mutane Fiye Da 30 Ne Suka Rasa Rayukansu A Lokacinda Motar Dawkar Gas Ta Yi Bindiga A Abuja Na Tarayyar Najeriya

Mutane fiye da 30 ne aka tabbatar damutuwarsu a  jiya Laraba a Abubja babban birnin tarayyar Najeriya sanadiyyar bindigan da wata motar daukar iskar gas ta yi a kan gadar Karo da misalign karfe 7:15 a jiya Laraba.

Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran ya bayyana cewa hatsarin na jiya ya aukune a dai dai lokacinda direba wata motar dakon mai ta Burma kan wasu ababen hawa a kan gadar Karu dake kan hanyar Abuja-Keffi, sannan ta yi bindiga wanda ya tarwatsa wuta kan motocin da ta tsarewa hanya da dama daga cikin motocin su kuma da wuta kuma mazauna cikinsu sun kasa fita.

Ya zuwa yanzu dai jami’an kwana-kwana da kuma majiyar asbitoci a Asokoro da Asbitin kasa sun tabbatar da mutuwar fiye da 30 sannan wasu da dama suna jinya.

Bayan bayan hawa shugaba Bola Ahmad Tinubu kan shugabancin kasar a watan Mayun shekara 2023 dai an yi hatsarin motocin daukar makamashi har sau a kalla 30, inda mutane kimani 500 suka rasa rayukansa sanadiyyar hakan.

A cikin yan makonni da suka gabata gwamnatin ta hana amfani da manyan-manyan motocin dakon mai masu daukar lita miliyon 60 saboda yawan hatsaron da suke yi.

Iran Press ta tattara bayanai da suka nuna cewa daga shekara 2009 zuwa watan maris na shekara ta 2025 an yi hatsurra tankuna  daukar makamashi har 171 a kasar wanda ya lakume rayukan mutane 1,643. Na karshe kafin na jiya larabawa shi ne wanda ya kashe mutane 150 a jihar Jigawa a cikin watan Octoban shekarar da ta gabata.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Mutane Fiye Da 30 Ne Suka Rasa Rayukansu A Lokacinda Motar Dawkar Gas Ta Yi Bindiga A Abuja Na Tarayyar Najeriya
  • Jami’an Tsaro Sun Ceto Mutane 84, Sun Kashe ‘Yan Ta’adda 3 A Katsina
  • ‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 7 A Jihar Neja
  • Ribas: Fubara Ya Fice Daga Gidan Gwamnati Yayin Da Sabon Shugaba Ke Shirin Karɓar Mulki
  • ’Yan Banga Sun Ceto Mutum 3 Daga Hannun ’Yan Bindiga A Taraba
  • An shiga zaman ɗar-ɗar yayin da sojoji suka mamaye Gidan Gwamnatin Ribas
  • Rikicin Ribas: Zarge-zargen Da Majalisa Ke Yi Wa Gwamna Fubara
  • Gwamna Yusuf Ya Yi Barazanar Ƙwace Lasisin Jerin Gidajen Kwankwasiyya, Amana Da Bandirawo 
  • Madallah Da Hutu Ga ‘Yan Sakandire Domin Azumi 
  • Gwamnatin Kano Ta Umarci Ma’aikatanta Da Su Tantance Allbashin Watan Maris Kafin A Biya Su