Yau Talata, shugaban kasar Sin Xi Jinping ya saurari rahoton aiki na kananan hukumomin lardin Shanxi, tare da gabatar da wasu bukatu na ayyuka na mataki na gaba na wurin.

Xi ya ce, gina wani yankin gwaji na gyare-gyare na kasa, domin kawo sauyi kan tattalin arziki bisa albarkatun kasar, wani muhimmin aiki ne da kwamitin kolin jam’iyyar kwaminis ta Sin ya dorawa lardin Shanxi, don haka ya kamata a mai da hankali kan sauyin makamashi, da habaka masana’antu, da kuma samu ci gaba da ya dace.

Bugu da kari, Xi ya jaddada cewa, dole ne a tabbatar da tsaro da kwanciyar hankali yayin kawo sauyin ci gaba. Dole ne mu mai da hankali kan daidaita ayyukan yi, masana’antu, kasuwanni, da abubuwan da ake fata, da karfafa muhimman ayyukan kiyaye rayuwar jama’a kamar “tsofaffi da yara”, da tabbatar da rayuwar yau da kullum na mutanen da ba su da arziki.(Safiyah Ma)

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

NAJERIYA A YAU: Mene ne tasirin naɗin Mataimaka na Musamman a rayuwar jama’a?

More Podcasts Najeriya a Yau Daga Laraba

Zaɓaɓɓun shugabannin gwamnati sukan naɗa wasu muƙarrabai don su taya su sauke nauyin da aka ɗora musu.

Wasu na zargin naɗin ba ya rasa nasaba da sakayya ga irin rawar ga waɗanda aka naɗa saboda rawar da suka taka yayin yaƙin neman zabe.

Shin irin waɗannan nade-naɗe na da wani tasiri ga rayuwar al’umma?

NAJERIYA A YAU: Shin Ko Hadakar Sabuwar Jamiyyar ADC Za Ta Fidda Wa ‘Yan Najeriya Kitse Daga Wuta? DAGA LARABA: Cutukan Da Sinadaran Yin Burodi Ke Haifarwa

Shirin Najeriya A Yau na wannan lokaci zai yi nazari ne kan nade-naɗen masu taimaka wa shugabanni da irin tasirin da suke da shi.

Domin sauke shirin, latsa nan

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Amurka Ta Soke Dokar Da Ta Tabbatar Da Hai’at Tarirusham Cikin Jerin Kungiyoyin Yan Ta’adda
  • Sin Za Ta Ci Gaba Da Karfafa Hadin Gwiwar Kasa Da Kasa Kan Tinkarar Sauyin Yanayi
  • Asibiti Mai Zaman Kansa A Kano Zai Fara Aikin Manyan Tiyatu Tare Da Rage Kuɗi Kaso 50%
  • Asibiti Mai Zaman Kansa A Kano Zai Fara Manya Manyan Tiyatu Tare Da Rage Kuɗi Kaso 50%
  • Fursunoni 58 Na Rubuta Jarabawar NECO A Kano
  • Sojojin Mamayar Isra’ila Sun Kai Hare-Haren Wuce Gona Da Iri Kan Lardin Hodeidah Na Kasar Yemen
  • NAJERIYA A YAU: Mene ne tasirin naɗin Mataimaka na Musamman a rayuwar jama’a?
  • Taron Ashura Ya Zama Lamari Mafi Girma Da Cinkoson Jama’a, Inda Masu Ziyara Daga Sassan Duniya Suka Isa Karbala
  • Wang Yi: Amfani Da Karfin Soji Ba Bisa Ka’ida Ba Na Ingiza Karuwar Tashin Hankali