Leadership News Hausa:
2025-11-14@21:28:22 GMT

‘Yan Boko Haram Na Ci Gaba Da Mamaye Sassan Jihar Borno -Zulum

Published: 12th, April 2025 GMT

‘Yan Boko Haram Na Ci Gaba Da Mamaye Sassan Jihar Borno -Zulum

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp.

উৎস: Leadership News Hausa

কীওয়ার্ড: Boko Haram

এছাড়াও পড়ুন:

Ana Ci Gaba Da Raya Kasar Sin Daga Matakin Kasa Mai Sauri Zuwa Kasa Mai Inganci

A shekaru fiye da 20 da suka gabata, birnin Wenzhou dake lardin Zhejiang na kasar Sin ya yi suna domin samar da takalma, kuma kayayyakin da ya samar sun samu karbuwa a duniya domin suna da araha. Amma ma’aikatan kamfanonin samar da takalma sun yi aiki har na tsawon awoyi 14 a kowace rana, inda yawan takalman da aka samar a shekara daya ya kai miliyan 100, amma ribar kowane takalma biyu ba ta wuce Yuan biyu kacal ba, kana ba su da inganci, har ma mutanen Turai suna wa takalman shagube da sunan takalman yini daya.

Batun ya sa kaimi ga Xi Jinping wanda ya yi aiki a gwamnatin lardin Zhejiang da ya tsai da kudurin canja burin kamfanonin daga samar da kaya cikin sauri zuwa kyautata ingancin kayan.

A halin yanzu, kamfanonin samar da takalma na birnin Wenzhou suna amfani da fasahohin zamani na 3D wajen samar da takalman musamman, ribar takalma biyu ta karu zuwa Yuan 200, wannan ya shaida cewa, inganci ya fi daraja a kan yawa. Wannan ne misali na raya tattalin arzikin Sin mai inganci. Kasar Sin ta gudanar da matakai uku wajen samun ci gaba mai inganci da canja zaman rayuwar jama’a. Na farko shi ne yin kirkire-kikrire, na biyu shi ne canja tsarin samar da kaya don kiyaye muhalli, na uku shi ne bude kofa ga kasashen waje da more fasahohi a tsakanin juna. (Zainab Zhang)

ADVERTISEMENT ShareTweetSendShare MASU ALAKA Daga Birnin Sin Sin Ta Mayar Da Martani Game Da Matakin Amurka Na Dakatar Da Ka’idar Fadada Jerin Wadanda Kasar Ta Takaita Fitar Wa Kayayyaki November 12, 2025 Daga Birnin Sin Xi Ya Gana Da Sarkin Sifaniya A Birnin Beijing November 12, 2025 Daga Birnin Sin Sin Ta Yi Kira Da A Inganta Mika Mulki Cikin Kwanciyar Hankali A Sudan Ta Kudu November 12, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Ministan Harkokin Wajen Mali: Ba Abu Ne Mai Yiwawa Ba ‘Yan Tawaye Su Mamaye Mali
  • Nijeriya za ta kece raini da Gabon a wasan neman tikitin Kofin Duniya
  • Ana Ci Gaba Da Raya Kasar Sin Daga Matakin Kasa Mai Sauri Zuwa Kasa Mai Inganci
  • Troost-Ekong ya gargaɗi Super Eagles kan wasan da za ta fafata da Gabon
  • Wike: Za mu kare duk wani soja da ke aiki bisa doka — Ministan Tsaro
  • Gwamnatin Jigawa Ta Himmatu Wajen Inganta Harkokin Kiwon Lafiya a Jihar
  • Jihar Jigawa Za ta Kashe Sama da Naira Biliyan Daya Domin Inganta Ayyukan Wutar Lantarki
  • ‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi Sama Da 200 A Katsina
  • Gwamnatin Jihar Nasarawa Ta Shirya Faɗaɗa Gonakin Shinkafar Jangwa Don Ƙara Samar da Shinkafa
  • PDP ta sha alwashin gudanar da babban taronta duk da umarnin kotu