Babban Hafsan Hafsoshin Sojan Iran ya jaddada cewa: Idan makiya suka sake yin kuskure, za su fuskanci mayar da martani da karfi

Babban hafsan hafsoshin sojan kasar Iran Manjo Janar Abdulrahim Mousavi ya jaddada cewa: Idan makiya suka sake yin wani kuskure, to za su fuskanci mayar da martani mai karfi da zai wurga su cikin nadama kuma martini mai gauni ne fiye da na baya.

A yayin ganawarsa da gungun mayakan sojojin sama, Manjo Janar Mousavi ya mika sakon jinjina ga shahidan daukaka da karfin Jamhuriyar Musulunci musamman shahidi Major Janar Hajizadeh. Ya yaba da rawar da ya taka wajen ciyar da shirye-shiryen rundunar Sojan sararin samaniya da bunkasa karfin makamai masu linzami da jirage  marasa matuki ciki na kasar, ya kuma yi la’akari da kokarinsa a matsayin mai karfi da zaburarwa ga al’ummomi masu zuwa kuma masu dauke da ruhin kare kasarsu.

Mousavi ya bayyana rundunar Dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta IRGC a matsayin rundunar da ke haifar da alfahari da mutuntawa, yana mai cewa, “Bayyana wannan karfin da sojojin sararin samaniya suka gwada a lokacin yakin kwanaki 12 da aka kakaba wa Iran ya zarce duk abin da aka tsammata, kuma girman kokari da suka nuna ya fi muhimmanci fiye da manyan ayyukan da aka yi a lokacin tsaro mai alfarma.”

উৎস: HausaTv

এছাড়াও পড়ুন:

Har Yanzu Yaƙi Da Ta’addanci Ne Babban Muradin Gwamnatina — Tinubu

“Farfaɗowa na samuwa, kuma a bayyane yake cewa sabon yanayi na sauyi yana faruwa a Kaduna,” in ji shi.

Ya jaddada cewa kyakkyawar gwamnati na nufin kula da buƙatun al’umma, musamman waɗanda rikici ya shafa.

“Muna share hawayen waɗanda rikice-rikice suka shafa. Muna haɗa kan al’umma. Muna tabbatar da cewa kowa yana da wajen zama da jin cewa yana da muhimmanci,” in ji Tinubu.

Shugaban ya yaba wa gwamnatin Jihar Kaduna, ofishin mai bai wa shugaban ƙasa shawara kan harkokin tsaro, da kuma hafsan hafsoshin tsaro bisa matakan soja da na lumana da suke ɗauka don shawo kan matsalar tsaro.

“Zaman lafiya na gaskiya sai an gina shi, ba zai zo da ƙarfi ko tsoratarwa ba,” in ji shi.

Ya ce buɗe kasuwar Birnin Gwari da komawar manoma zuwa gonakinsu alama ce ta ci gaba.

“Wannan alama ce cewa Kaduna tana fuskantar sabon salo, salo na gaskiya da gyara,” ya ƙara da cewa.

Yayin da yake magana da waɗanda rikicin ya shafa, Tinubu ya ce: “Kun fuskanci tashin hankali, amma muna tare da ku. Gwamnatinku na ganinku kuma tana jin zafin da kuke ciki.”

Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe

Shiga zaurenmu na WhatsApp

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • An Kaddamar Da Bikin BIRTV2025 A Beijing
  • Har Yanzu Yaƙi Da Ta’addanci Ne Babban Muradin Gwamnatina — Tinubu
  • Ɗan Shekaru 15 Ya Kashe Wani Matashi Kan Rikicin Gona A Jigawa
  • Gwamna Namadi Ya Sanya Hannu Kan Dokar Kafa Hukumar Hisba Ta Jihar Jigawa
  • Kotu Ta Umarci Gwamnatin Bauchi Ta Biya Tsohon Akanta-Janar Naira Miliyan 100
  • Gwamnatin Zamfara Ta Kira Babban Taron Tsaro Tare Da Bayyana Sabbin Dabaru Na Yakar ‘Yan Bindiga.
  • Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Ce; Iran Ba Zata Bar Tace Sinadarin Uranium Ba
  • Jami’in Shari’ar Kasa Da Kasa Ya Bayyana Cewa: Harin Da Aka kai Kan Iran Babban Laifi Ne
  • Birgediya Janar Sabahi Fard Ya Jaddada Cewa: Duk Wani Sabon Hari Kan Iran Zai Fuskanci Martani Mai Gauni