Tinubu Ya Karɓi Baƙuncin Shugaban Ghana Mahama A Abuja
Published: 27th, March 2025 GMT
Ana kuma sa ran tattaunawar za ta kunshi ci gaban yankin a cikin kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS, inda shugabannin biyu suka yi alkawarin ciyar da zaman lafiya da gudanar da mulkin dimokradiyya.
A baya, Mahama ya ziyarci shugaba Tinubu jim kadan bayan lashe zaben shugaban kasa a watan Disamba na 2024.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsAppএছাড়াও পড়ুন:
Munafunci Dodo Ya Kan Ci Mai Shi
A ko da yaushe Sin tana himmatuwa wajen wanzar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a tekun kudancin kasar Sin, tare da kira da a warware rikici ta hanyar tattaunawa. A sa’i daya kuma, aniyarta ta kiyaye ikon mulkin kasa, da hakki da moriyarta a tekun kudancin Sin ba za ta sauya ba. Ita kasar Philippines kuma za ta dandana kudarta bisa ga yadda ta aiwatar da mummunan mataki kan batun zirin tekun Taiwan, da nufin biyan bukatun Amurka game da dabarunta a yankunan tekun Indiya da na fasifik. (Safiyah Ma)
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp