Hamas Ta bayyana Cewa Kungiyar Zata Ci Gaba Da Yakin Har Zuwa Karshen Mamaya
Published: 7th, June 2025 GMT
Abu Ubaida kakakn dakarun Ezzuddeen Al-Qassam reshen soje na kungiyar Hamasa ya bayyana cewa dakarunsa zasu ci gaba da Yakar sojojin yahudawa har zuwa korarsu daga yankin zirin Gaza.
Abu Ubaida ya kara nda cewa, dakarun Hamas suna a madaka ga sojojin HKI babu jada baya babu janyewa daga matsayinsu.
Kafin haka dai a jiya Jumma’a dakarun na Hamas tare da hadin guiwa da na Saraya Qudus sun aiwatar da wani shiri ko tarko kan sojojin yahudawan wanda ya sami nasara halaka sojojin yahudawa da dam.
Majiyar yahudawan sun tabbatar da aukuwar hare-haren na Khan Yunus dake kudancin Gaza, wanda kuma ya halaka yahufawa da dama.,
Abu ubaida ya kammala da cewa aikin soje da suka yi a Khan Yunus da Jabali yak aiga halakar sojojin yahudawa 5 da kuma jikatar wasu. Ya ce sojojin Hamas sun sake farkawa don haka a jiya Jumma’a suka aikata ayukan soje masu yawa a gaza.
উৎস: HausaTv
এছাড়াও পড়ুন:
FIRS Ta Umarci A Rika Bude Ofishoshin Karbar Haraji A karshen Mako
“Domin saukaka wannan tsari ga masu biyan haraji da kuma kara yawan karbar harajin a cikin irin wannan mawuyacin lokaci, hukumar ta amince da tsawaita ayyukan ofisoshin harajin zuwa karshen mako na watan Yunin 2025,” in ji umarnin da shugabannin uku suka sanya wa hannu, in ji shi.
Daga kanmu, magana ta ƙare. Kuna iya samun rahotanni da ɗumi-ɗuminsu da gamsassun ruwayoyin labarai daban da na saura kai-tsaye cikin wayoyinku. Shiga zaurenmu na WhatsApp don sanin halin da ake ciki a duniya ko yaushe
Shiga zaurenmu na WhatsApp