Kasar Sin Ce Ke Da Sama Da Rabin Muhimman Makaloli Na Duniya
Published: 30th, October 2025 GMT
ShareTweetSendShare MASU ALAKA Daga Birnin Sin Bunkasar Fannin Kirkire-Kirkiren Fasahohi Na Sin Alheri Ne Ga Dukkanin Duniya Ba Barazana Ba October 30, 2025
Daga Birnin Sin Sin Za Ta Harba Kumbon Shenzhou-21 October 30, 2025
Daga Birnin Sin Xi Jinping: Sin Da Amurka Za Su Iya Hada Kai Don Sauke Nauyin Dake Wuyansu Na Manyan Kasashe Da Daukar Ainihin Matakai October 30, 2025
এছাড়াও পড়ুন:
An Yi Taron Tataunawa Tsakanin Kasa Da Kasa A Moscow, Manama, Da Budapest
An yi taron musamman na Rasha bisa taken “Kirkire, bude kofa da more Ci Gaba” a ran 27 ga watan nan da muke ciki, wanda babban rukunin gidajen rediyo da talibijin na kasar Sin wato CMG ya shirya tare da gudanarwa a Moscow.
A cikin jawabinsa ta bidiyo, shugaban CMG, Shen Haixiong, ya bayyana cewa, an kammala cikakken zama na 4 na kwamitin tsakiya na 20 na jam’iyyar kwaminis ta kasar dake jawo hankalin duniya cikin nasara a Beijing. Taron ya sake shelar wa duniya cewa Sin za ta fadada bude kofarta ga duniya, ta kuma bude sabon babi na samun wadata ta hanyar hadin gwiwa. CMG zai ci gaba da gina dandalin tattaunawa na duniya tare da abokan hulda, da aiwatar da shawarwarin duniya 4 da shugaban kasar ya gabatar, da kuma more shiri irin kasar na Sin a bangaren inganta tsarin shugabancin duniya. CMG zai kuma ci gaba da ba da labarin Sin mai kyau ga duniya ta hanyar amfani da karfinta wajen yada labarai, da bayyana damammakin da Sin ke samarwa a duniya.
Bugu da kari, a ranar 27 ga Oktoba, an gudanar da taron musamman na Bahrain a babban birninta Manama, da kuma taron musamman na Hungary a Budapest, duka a kan taken “Kirkire da bude kofa da more Ci Gaba”. (Amina Xu)
ShareTweetSendShare MASU ALAKA