Leadership News Hausa:
2025-12-14@00:24:53 GMT

Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

Published: 29th, October 2025 GMT

Kotu Ta Umarci Ƙwace Dala 49,700 Daga Tsohon Jami’in INEC

Lauyan ICPC, Osuobeni Akponimisingha, ya gabatar da ƙarar neman a kwace kuɗin, yana sanar da kotun cewa, ICPC ta bi umarnin wucin gadi na kwace dalolin da ta yi a baya. Ya ce, an buga sanarwa ta jama’a inda aka gayyaci duk wani mutum wanda yake ganin akwai dalilin da zai hana ko kuma bai kamata a kwace kudin ba har abada, amma babu wanda ya amsa.

 

“Saboda haka, muna neman a ba da umarnin a kwace kudin har abada a mayar da su ga Gwamnatin Tarayya, saboda bin umarnin wucin gadi kuma babu wanda ya nuna adawa da hukuncin,” in ji Akponimisingha ga kotun.

 

Hukuncin ya biyo bayan umarnin wucin gadi da kotun ta bayar a ranar 30 ga Disamba, 2024, domin amsa bukatar da ICPC da Ma’aikatar tsaron farin kaya ta cikin gida (DSS) suka gabatar tare.

 

Takardar neman izinin, mai lamba FHC/ABJ/CS/1846/2024, kuma Usman Dauda, ​​Daraktan Ayyukan Shari’a na DSS ya sanya wa hannu, ta nuna cewa an gano kudaden ne a lokacin bincike a gidan Dr. Ali da ke Kano.

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Labarai COAS Shaibu Ya Sha Alwashin Murƙushe ‘Yan Ta’addar Lakurawa  October 29, 2025 Manyan Labarai Afuwar Tinubu Ga Fursunoni: Saura Ƙasa Da Shekaru 6 Maryam Sanda Ta Shaƙi Iskar ‘Yanci October 29, 2025 Labarai DSS Ta Kama Wani Matashi Da Ya Yi Kira A Yi Juyin Mulki A Kafofin Sada Zumunta October 29, 2025

উৎস: Leadership News Hausa

এছাড়াও পড়ুন:

Tsohon Jakadan Singapore A MDD Ya Jinjinawa Hangen Nesan Kasar Sin

ShareTweetSendShare MASU ALAKA Daga Birnin Sin Kasar Sin Za Ta Ci Gaba Da Samar Da Damammakin Raya Tattalin Arziki Ga Duniya A Shekara Mai Zuwa December 13, 2025 Daga Birnin Sin Sin Ta Gudanar Da Taron Tunawa Da Kisan Kiyashin Nanjing December 13, 2025 Daga Birnin Sin Kakakin Rasha: Kisan Kiyashin Nanjing Ya Nuna Zaluncin Ra’ayin Nuna Karfin Soja Na Japan December 12, 2025

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Tsohon Jakadan Singapore A MDD Ya Jinjinawa Hangen Nesan Kasar Sin
  • Sheikh Na’im Kassim: Idan Duniya Baki Daya Za Ta Taru, Ba Wanda Zai Iya Kwace Makaman Hizbullah
  • Gwamnatin Kano Ta Haramta Sabuwar Hisbah Da Ganduje Ke Shirin Ƙirƙirowa
  • Kotu Ta Umarci EFCC Ta Biya Wani Ƴan Kasuwar Kano Miliyan 5, Ta Nemi Afuwar Su
  • Tinubu Ya Yaba Wa Jami’an Tsaro Kan Ceto Dalibai 100 Da Aka Sace A Neja
  • Kotu Ta Yanke Wa Wani Mutum Hukuncin Kisa Bisa Garkuwa Da Kashe Mai Gidansa A Kano
  • An kai hari gidan jami’in ɗan sanda a Yobe
  • Gwamnan Kano ya naɗa mace ta farko a matsayin shugabar Jami’ar Northwest
  • EFCC ta tsare tsohon ministan ƙwadago, Chris Ngige
  • Cin hanci da rashawa sun yi ƙatutu a Najeriya — ICPC