HausaTv:
2025-12-11@21:17:43 GMT

Iran ta bukaci MDD ta nisanci nuna bangaranci game da masu keta dokokin duniya  

Published: 27th, October 2025 GMT

Jamhuriyar Musulinci ta Iran, ta bukaci Majalisar Dinkin Duniya da ta nisanci nuna bangaranci a cikin ayyukanta musamman game da yadda Amurka da Isra’ila ke keta dokokin kasa da kasa.

Da yake bayyana hakan mai magana da yawun ma’aikatar harkokin wajen Iran Esmail Baghai ya yi kira ga Majalisar Dinkin Duniya da ta zama wakiliya game da hakkokin duk kasashe, yayin da yake yabon ka’idojin kungiyar.

 

Ya bayyana hakan ne a lokacin da MDD ta cika shekaru 80 da kafuwarta.

Mista Baghai Ya Yi Allah wadai Da ta’addancin Da Amurka Da Isra’ila Suka Yi Wa Iran A Watan Yunin Da Ya Gabata.

Iran ma ta bi sahun wasu kasashe a duniya da a ranar Litinin din nan, 27 Ga Oktoba, ke murnar cika shekaru 80 Da Ranar Majalisar Dinkin Duniya.  

A wani biki da aka yi don haka, Kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Iran Ya Yi Jawabi A Tehran, Yana Mai Bayyana Cewa, Zaman Lafiya Da Tsaron Kasashen Duniya, Da Kuma Huldar abota, an bayyana su a matsayin manyan manufofin Majalisar Dinkin Duniya.

Esmail Baghai ya nuna rashin jin dadinsa game da cewa ka’idodin Majalisar Dinkin Duniya tun lokacin da aka kafa ta sun kasance karkashin “keta haddi, cin zarafi akai-akai da rudani da nuna fifiko.”

Kisan kare dangi a yankunan Falasdinawa da gwamnatin Isra’ila ta mamaye da hare-haren soji kan kasashe da dama, ayyukan ta’addanci, da mamaye kasashe masu ‘yanci, duk tare da “cikakkiyar goyon baya da hadin gwiwa” na Amurka da wasu gwamnatocin Turai.” Inji shi.

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Kashi 84% na ‘yan Faransa ba su gamsu da Macron ba a matsayin Shugaba October 27, 2025 Kamaru : Paul Biya, ya lashe zaben shugaban kasa a karo na takwas October 27, 2025 An Nada Birgediya Janar Qarshi A Matsayin Mataimakin Babban Kwamandan Dakarun Juyin Juya Halin Musulunci   October 27, 2025 Hamas Ta Ce: Kungiyar Ta Ba Da ‘Yanci Ga Masu Shiga Tsakani Zabar Membobin Kwamitin Gudanar Da Gaza October 27, 2025 Sojojin Mamayar Isra’ila Sun Kashe ‘Yan kasar Lebanon Biyu Tare Da Jikkatan Wasu Biyu Na Daban October 27, 2025 Amnesty International Ta Bukaci Bayyana Makomar Masu Fafutukar Kare Hakkin Bil’Adama Da Suka Bace A Uganda   October 27, 2025 Dakarun Kai Daukin Gaggawa Sun Yi Da’awar Kwace Karin Wasu Garuruwa A Sudan October 27, 2025 Qalibaf: Sakon Iran, Rasha da China ga MDD manuniya ce ta hadin gwiwa mai karfi October 27, 2025 Sheikh Naim: Hezbollah a shirye take ta fuskanci Isra’ila idan yaki ya barke October 27, 2025 Catherine Connolly ta lashe zaben shugaban Ireland October 27, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

উৎস: HausaTv

কীওয়ার্ড: Majalisar Dinkin Duniya

এছাড়াও পড়ুন:

Yadda za ku cike neman aikin dan sandan Najeriya na 2025/2026

Hukumar Kula da Ayyukan ’Yan Sanda ta Najeriya, tare da haɗin gwiwar Rundunar ’Yan Sandan Kasar sun buɗe shafin neman aiki domin ɗaukar sabbin ’yan sanda na constables da kuma ma’aikata masu kwarewa ta musamman.

A kwanan nan Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarnin ɗaukar sabbin ’yan sanda 50,000 a fadin ƙasar domin ƙarfafa tsaron cikin gida da kuma ƙara yawan jami’an da za su taimaka wajen yaƙi da laifuka da rashin tsaro.

Za a buɗe shafin neman aiki daga 15 ga watan Disamba, 2025 zuwa 25 ga Janairu, 2026.

Ga yadda yadda za ku cike neman aikin daki-daki:

Mataki na 1: Duba cancantarka Dole ne ka kasance ɗan Najeriya ta hanyar haihuwa. Ka kasance lafiyayye a jiki da hankali. Ba ka da matsalar kuɗi ko bashin da ka gaza biya. Kana da kyakkyawar dabi’a hali, babu tarihin aikata laifi. Iyakar shekaru: 18–25 ga sauran ’yan sanda. Har zuwa 28 ga masu kwarewa ta musamman. Mata kada su kasance masu juna biyu ba a lokacin bayar da horo. Ka cika sharuddan jiki: Maza: tsawo 1.67m, fadin ƙirji 86cm. Mata: tsawo 1.64m. Mataki na 2: Tabbatar da ƙwarewarka Sauran ’yan sanda: Mafi ƙaranci, samun darussa biyar a jarabawar SSCE/NECO, ciki har da Turanci da Lissafi. Masu kwarewa: Mafi ƙaranci, darussa huɗu, ƙwarewar sana’a (shekaru 3 zuwa sama), da takardar amincewar aiki. Mataki na 3: Shirya takardunka

Za ka buƙaci kwafin takardu (soft copy) na:

Takardar kammala makarantar firamare. Sakamakon SSCE/NECO. Takardar haihuwa. Shaidar zama dan asalin karamar hukuma/jiha.

Ga maus kwarewa ta musamman kuma:

Takardar shaidar aiki. Lasisin tuƙi (idan aikin direba ne). Mataki na 4: Yi rajista ta yanar gizo Ziyarci shafin: https://npfapplication.psc.gov.ng Ka tabbatar kana da: Lambar Shaida Ƙasa (NIN). Adireshin imel mai aiki. Lambar waya don sadarwa. Loda dukkan takardun da ake buƙata. Mataki na 5: Sanin rukuni Sauran ’yan sanda ’Yan Sandan Constables. Masu kwarewa ta musamman Harkar lafiya: Jami’an lafiya. Sufuri: Direbobi, Kanikawa, masu gyaran mota, masu kai sako. EOD‑CBRN: Masu binciken kwakwaf, sauran ’yan sanda. K9 Section: Masu kula da karnuka. Mounted Troop: Masu hawan doki. Marine: Direbobi, injiniyoyi, kanikawan jirgin ruwa. Artisans: Masu aikin lantarki, masu gyaran famfo, masu walda, masu gyaran AC. Tailoring: Masu dinki. Sadarwa: Kwararru da masu sarrafa na’ura. Band Section: Masu kula da kayan kiɗa. Mataki na 6: Shirin fara gwaje‑gwaje Gwajin jiki da na lafiya. Gwajin basira. Binciken bayanai. Mataki na 7: Bin ƙa’ida Neman aikin kyauta ne, kuma bisa cancanta. Duk wani cin hanci ko ƙoƙarin bayar da kuɗi zai jawo hukunci mai tsanani Mataki na 8: Karin bayani A ziyarci shafukan sada zumunta na Hukumar Aikin ’Yan Sanda ko shafin tambayoyi. Ko a kira: 09060483893, 09135006008, 09135006009.

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Gwamnatin Jigawa Ta Kara Samar da Shirye-shiryen Inganta Rayuwar Masu Buƙata ta Musamman
  • Kyaftin Traoré : Yau Burkina ta zama misali a duniya
  • Yadda za ku cike neman aikin dan sandan Najeriya na 2025/2026
  • Dakarun IRGC 3 Sun Yi Shahadi A wani Harin Ta’addanci A Kudancin Kasar Iran
  • Hamsa: HKI Tana Ci Gaba Da Keta Bangaren Farko Na Yarjeniyar Tsagaita Bude Wuta A Yankin
  • ECOWAS ta bukaci waware batutuwa na siyasa ta hanyoyin lumana a yammacin Afirka
  • Iran Ta yi Tir Da Kisan Karen Dangin Isra’ila A Gaza A Ranar Yaki Da Kisan Kiyashi Ta MDD
  • Nasarar Da Iran Ta Samu A Yakin Kwanaki 12 Kan HKI Yana Jawo Hankalin Kasashen Duniya
  • Ministan Makamashi: Iran Tana Da Sanayya Ta Ilimi Na Samar Da Hadari Domin Yin Ruwan Sama
  • Iran da Saudiyya sun sake jaddada fadada dangantakarsu