Aminiya:
2025-12-15@00:12:54 GMT

Super Falcons ta samu gurbin buga Kofin Afrika

Published: 29th, October 2025 GMT

Babbar tawagar ƙwallon ƙafa ta matan Najeriya Super Falcons ta samu tikitin buga gasar cin kofin nahiyyar Afrika ta mata ta 2026 da ƙasar Morocco zata karɓi baƙunci.

Super Falcons ta samu nasarar ne bayan tashi kunnen doki 1 da 1 da takwararta ta jamhuriyyar Benin a filin wasa na MKO Abiola da ke birnin Abeokuta a yammacin jiya Talata.

Gwamnatin Gombe ta fara tantance ma’aikata don kawar da na bogi An ceto jaririya ’yar mako daya da haihuwa da aka sayar a Anambra

Kunnen doki ya bai wa Najeriya nasarar shiga cikin jerin ƙasashen da zasu buga kofin na Afrika, bayan Falcons ta doke Benin da ci 2 – 0 a makon jiya a birnin Cotonou.

Hakan na nufin a wasanni biyu da ƙungiyyoyi suka fafata Najeriya ta samu nasara da ci 3-1.

Wannan dai shi ne karo na 14 da Falcons zata buga kofin nahiyyar Afrika da ƙasar Morocco zata karɓi baƙunci daga 17 ga watan Maris zuwa 3 ga watan Afrilu na 2026.

Najeriya ta lashe gasar sau 10 cikin gasanni 14 da aka buga a tarihi.

উৎস: Aminiya

কীওয়ার্ড: ƙwallon ƙafa ta matan Najeriya Super Falcons

এছাড়াও পড়ুন:

Ali Nuhu, ya yaba wa Iran kan haskaka Musulinci ta hanyar fina-finai

Tauraro kumafitaccen mai shirya fina-finan HausaAli Huhu, ya bayyana Iran a matsayin misali wajen haskaka Musulinci a matsayin adinin zaman lafiya ta hanyar fina-finai.

A wata hira ta musamman da da kamfanin dillancin labarai na Iran Press, Ali Nuhu, wanda shi ne babban Manajan Kamfanin Fina-finai a arewacin Najeriya, ya yaba wa Iran saboda kokarin da ta yi wajen bayyana ainihin Musulunci a matsayin addinin zaman lafiya da hakuri ta hanyar yin fina-finai.

Ya kara da cewa Najeriya da Iran sun kuduri aniyar karfafa dangantaka ta hanyar sinima.

Ali Nuhu ya ce tabbas, Iran da Najeriya duka suna da al’adu mabanbanta. Najeriya tana da al’adu daban-daban daga Arewa da Kudu, Wanda kuma hakan zai bada damar yin hadin gwiwa da wasu kasashe.

 Iran tana daya daga cikin irin wadannan kasashe, domin muna raba dabi’un al’adu da yawa, musamman da Arewacin Najeriya.

Dangane da wannan batu, za mu hada kai don samar da wani dandali da zai amfani kasashen biyu, ini shi a gefen bikin fina-finai na Zuma International da aka yi a Abuja.

Ali Nuhu y ace akwai bukatar karin hadin gwiwa tsakanin kasashen biyu, Misali, Iran tana da masu shirya fina-finai, mu ma muna yi.

Bayan haka, ina tsammanin hadin gwiwar zata samar da hanyar da za a nuna fina-finan Iran a Najeriya, kuma ana iya nuna fina-finan Najeriya a Iran. Wannan zai taimaka wajen gina dangantaka mai dorewa.

Ya kuam ce tuni kasashen biyu suka  fara yin amfani da sinima wajen karfafa dangantaka inda A wannan shekarar, ofishin jakadancin Iran ya taka muhimmiyar rawa a bikin fina-finai na duniya na Zuma. A lokacin ƙungiyar, mun yi tarurruka da su kuma mun ƙirƙiri shirye-shiryen haɗin gwiwa, waɗanda suka yi nasara sosai. A lokacin da nake magana da ku, an nuna fina-finan Iran sama da hamsin a bikin fina-finai na Zuma International Film Festival a nan Najeriya. Mun riga mun fara, kuma muna fatan ci gaba nan ba da jimawa ba.

Share

0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka MDD ta amince da wani kuduri da ke neman Isra’ila ta bada damar shigar da agaji a Gaza    December 13, 2025 Benin ta fitar da sammacin kama dan fafutuka Kemi Seba December 13, 2025 Majalisar Dinkin Duniya Za ta Yi Zama Da Bangarorin Da ke Yaki A Sudan December 12, 2025 Birtaniya Ta yi  Barazanar Yanke Gudunmawar Da Take Bawa Kotun Duniya December 12, 2025 Iran Ta soki Kasashe Masu Karfi Na Bawa Isra’ila Dama Ta Musamman Wajen Kai Hare-hare December 12, 2025 Shuwagabannin Kasashen Iran Da Iraqi Sun Tattauna A Wajen Taron Zaman Lafiya A Kasar Turkmanistan December 12, 2025 Kungiyar NLC A Najeriya Ta Shirya Zanga-Zanga Kan Matsalar Rashin Tsaro A Fadin Kasa December 12, 2025 Duniyarmu A Yau: Iran Da Kokarin Juyin Mulkin Amurka A Yakin Kwanaki 12, Wa Ya Sami Nasara? December 12, 2025 Pezeshkian: Duniya Tana Bukatar Amintaccen Madogara, Zaman Lafiya Da Kuma Hadin Kai December 12, 2025 Iran Zata Dauki Bakoncin Taro Dangane Da Kasar Afganistan Da Tsaron Yankin December 12, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci About Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS News Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Explore Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS Ka’idojin Amfani Hakkin Mallaka Ku Tuntube Mu Jaridu Sitemap RSS

সম্পর্কিত নিবন্ধ

  • Eritrea Ta Fice Daga Kungiyar Raya Kasahsen Gabacin Afrika (IGAD)
  • Syria: Sojojin “Isra’ila” Sun Kutsa Cikin Yankin Qunaidhara
  • Wacce Kasa Ce Za Ta Lashe Gasar Kofin Afirka
  • Amurka ta kama jirgin ruwan dakon man Najeriya
  • Ali Nuhu, ya yaba wa Iran kan haskaka Musulinci ta hanyar fina-finai
  • 2027: Jam’iyyar NNPP ta rantsar da sabbin shugabanni a Gombe
  • Matatar man Dangote ta rage farashin fetur zuwa N699
  • Iran Zata Dauki Bakoncin Taro Dangane Da Kasar Afganistan Da Tsaron Yankin
  • Kamfanin CRCC Ya Kammala Shimfida Hanyar Jirgin Kasa A Gadar Layin Dogo Mafi Tsawo A Afrika Dake Algeria
  • Osimhen Ya Lashe Kyautar Gwarzon Dan Wasan Kwallon Kafa Na Bana A Kasar Turkiyya