Leadership News Hausa:
2025-10-28@12:37:37 GMT
’Yansanda Sun Ƙaryata Rahoton Ƙone Gidan Shugaban Jam’iyyar PDP A Bauchi
Published: 28th, October 2025 GMT
Wakil, ya gargaɗi masu yaɗa labaran ƙarya da su daina, yana mai cewa duk wanda aka kama zai fuskanci hukunci bisa dokar laifuka ta amfani da kafafen sadarwa.
Ya tabbatar da cewa ba a ƙone gidan shugaban jam’iyyar PDP ba, kuma an dawo da zaman lafiya a yankin.
Ya shawarci mazauna yankin da su ci gaba da harkokinsu na yau da kullum, yayin da hukumomi ke ci gaba da sanya ido kan lamarin.
এছাড়াও পড়ুন:
Sojoji Sun Kashe ‘Yan ta’adda 10, Sun Ƙwato Makamai A Borno
Kanar Uba ya ce, ‘yan ta’adda sun kutso cikin garin ne ta yankin Flatari sannan suka tsere da raunuka zuwa Dikwa “bayan sun sha ruwan wuta.”
ShareTweetSendShare MASU ALAKA