Hare-haren Jiragen yakin Isra’ila Sun Kashe Mutane fiye da 60 a Gaza
Published: 29th, October 2025 GMT
Sama da Falasdinawa 60, ciki har da yara 22 ne suka yi shahada a jerin hare-haren jiragen yakin Isra’ila suka kai a wurare da dama a yankin Gaza A cikin sa’oin da suka gabata, A cewar majiyoyin lafiya.
Jiragen yakin Isra’ila sun kai hare-hare a lokaci guda kan gidaje, masallatai, da sansanonin ‘yan gudun hijira.
A Deir al-Balah, Falasdinawa uku sun yi shahada kuma wasu da dama sun jikkata lokacin da jiragen yakin Isra’ila suka kai hari kan sansanonin mutanen da suka rasa gidajensu a gabashin Asibitin Al-Aqsa, a cewar majiyoyin lafiya na asibiti.
Sojojin mamayar Isra’ila sun kuma kai hari kan gidan iyalan Abu Sharar da ke sansanin ‘yan gudun hijira na al-Bureij, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutane biyar.
Bugu da ƙari, mutane da dama sun samu raunuka a wani harin bam da aka kai kan wani tanti da ke ɗauke da mutanen da suka rasa matsuguni a cikin makarantar Abu Hmeisa a wannan sansanin. Asibitin Al-Awda ya tabbatar da karɓar wasu mutane da suka ji rauni sakamakon harin da Isra’ila ta kai wa sansanin.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Senegal ta sake gano wasu shaidu kan kisan gillar da aka yi a lokacin mulkin mallaka October 29, 2025 An bude taron ministocin cikin gida na kungiyar ECO October 28, 2025 Sojojin Isra’ila sun kashe Falasdinawa uku a Yammacin Kogin Jordan October 28, 2025 Hamas : Netanyahu Yana kokarin wargaza yarjejeniyar tsagaita wuta October 28, 2025 China za ta dauki mataki idan takunkuman Iran sun shafi muradunta October 28, 2025 Rasha ta gargadi Faransa game da tura sojoji Ukraine October 28, 2025 Pezeshkian: Hadin Kai A Tsakanin Kasashen Gabas Ta Tsakiya Ba Zabi Ba Ne, Amma Dole Ne October 28, 2025 Mataimakin Ministan Harkokin Waje Kan Harkokin Siyasa Na Iran Ya Ce: Iran Ba Ta Kula Da Matsin Lamba October 28, 2025 Baqa’i: Dokar Majalisar Shawarar Musulunci Ce Ke Jagorantar Hadin Kan Iran Da Hukumar IAEA October 28, 2025 Sojojin Isra’ila Sun Kai Hare-Hare Kan Yankin Gaza A Matsayin Karya Yarjejeniyar Tsagaita Bude Wuta October 28, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunciউৎস: HausaTv
কীওয়ার্ড: Isra ila sun
এছাড়াও পড়ুন:
Sojojin Mamayar Isra’ila Sun Kashe ‘Yan kasar Lebanon Biyu Tare Da Jikkatan Wasu Biyu Na Daban
Mutane biyu ne suka yi shahada, yayin da wasu biyu suka jikkata a harin da Sojojin mamayar Isra’ila suka kai kan gabashin kasar Lebanon
Hare-haren wuce gona da iri da sojojin mamayar Isra’ila suka kai kan wata mota a garin Hafir yammacin Ba’alabak sun yi sanadiyyar shahadan mutane biyu tare da jikkata wasu biyu na daban a jiya Lahadi, a cewar wakilin gidan talabijin na Al-Mayadeen a Baka’a.
Sojojin mamayar Isra’ila sun kai hare-haren ne ta hanyar jiregen saman yaki kan motar da take dauke da fararen hula lamarin da ya yi sanadiyyar shahadan ‘yan ƙasar Lebanon biyu, wasu biyu kuma sun ji Rauni.
Majiyoyi sun kuma ruwaito cewa: Wani jirgin saman yakin Isra’ila mara matuki ciki ya harba makamai masu linzami guda uku a kusa da garin Bodai, wanda ke yammacin birnin Ba’alabek a kwarin Beka’a na Lebanon.
A kwarin Bekaa, gabashin Lebanon, wani mutum ɗan Lebanon ya mutu a wani hari da jiragen saman Isra’ila marasa matuki suka kai wa wata mota a kan hanyar zuwa garin Nabi Sheet, a cewar ma’aikatar lafiya ta Lebanon.
Share
0 0 votes Article Rating Subscribe Login Notify of new follow-up comments new replies to my comments Label {} [+] Name* Email* Website Label {} [+] Name* Email* Website 0 Comments Oldest Newest Most Voted Inline Feedbacks View all comments Masu Alaka Amnesty International Ta Bukaci Bayyana Makomar Masu Fafutukar Kare Hakkin Bil’Adama Da Suka Bace A Uganda October 27, 2025 Dakarun Kai Daukin Gaggawa Sun Yi Da’awar Kwace Karin Wasu Garuruwa A Sudan October 27, 2025 Qalibaf: Sakon Iran, Rasha da China ga MDD manuniya ce ta hadin gwiwa mai karfi October 27, 2025 Sheikh Naim: Hezbollah a shirye take ta fuskanci Isra’ila idan yaki ya barke October 27, 2025 Catherine Connolly ta lashe zaben shugaban Ireland October 27, 2025 Hamas ta sake jaddada wajabcin aiwatar da Shirin tsagaita wuta a Gaza October 27, 2025 Sudan: Dakarun sa kai na Jama’a a Arewacin Darfur sun karyata RSF kan kwace iko da El Fasher October 27, 2025 Araghchi : Iran na maraba da tattaunawar diflomatsiyya da Amurka amma cikin mutunta juna October 26, 2025 Ana Zaman dar-dar gabanin bayyana sakamakon zaben shugaban kasa a Kamaru October 26, 2025 Faransa : An yi Zanga-zangar adawa da isar da makamai zuwa Isra’ila October 26, 2025 Categories Afirka Dogayen fina-finai Duniya Gallery IRAN IRAN POLITICS IRAQ Mata MIDDLE EAST Musulunci